Najeriya na shirin ɗaukar jami’an tsaro 90,000 kan matsalar tsaro
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirin ɗaukar sama da jami’an tsaro 90,000 a wani sabon mataki na ƙarfafa yaki da matsalar tsaro da ta daɗe tana addabar ƙasar. A ƙarƙashin wannan tsarin, hukumar ƴansandan Najeriya (NPF) za ta ɗauki ’yan sanda 50,000 ƙarin da za a haɗa da adadin da ake da shi yanzu. Za a […]