Gwamnatin Edo Ta Yi Allah-wadai Da Kisan ‘Yan Arewa
Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya yi Allah-wadai da kashe wasu matafiya ‘yan Arewacin Najeriya da aka yi a garin Uromi da ke ƙaramar hukumar arewa maso gabashin Esan a ranar Alhamis da ta gabata, wato 27 ga Maris, inda ya bayyana kisan a matsayin na dabbanci. Ana ta dai yaɗa wasu faya-fayan bidiyo, […]




