Ƙungiyar mafarauta ta Nijeriya, zata yi zanga-zangar saboda rashin biyan diyya ga iyalan mafarauta da aka Kashe a Uromin Edo
Ƙungiyar mafarauta ta Nijeriya, zata gudanar da zanga-zangar lumana saboda, rashin biyan diyya ga iyalan mafarauta yan asalin jihar Kano, da aka yi wa kisan gilla a Uromin jihar Edo. Akallla mafarauta 16 aka yi wa kisan gilla lokacin da suke hanyarsu ta dawowa gida Kano daga kudancin Nijeriya, lamarin da ya jefa iyalansu cikin […]










