Tag: edo

Babban Labari Labarai

Ƙungiyar mafarauta ta Nijeriya, zata yi zanga-zangar saboda rashin biyan diyya ga iyalan mafarauta da aka Kashe a Uromin Edo

Ƙungiyar mafarauta ta Nijeriya, zata gudanar da zanga-zangar lumana saboda, rashin biyan diyya ga iyalan mafarauta yan asalin jihar Kano, da aka yi wa kisan gilla a Uromin jihar Edo. Akallla mafarauta 16 aka yi wa kisan gilla lokacin da suke hanyarsu ta dawowa gida Kano daga kudancin Nijeriya, lamarin da ya jefa iyalansu cikin […]

Babban Labari Labarai

Kisan Uromi: Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Kisan Matafiya A Edo

Gwamnatin Najeriya tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar Edo ta kafa kwamitin bincike kan kisan matfiya guda 16 da aka kashe a Uromi a kan hanyarsu ta komawa jihar Kano. Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ne ya sanar da hakan a ranar Alhamis lokacin da ya karɓi baƙuncin tawagar gwamnatin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mataimakin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai