Hadejia ta cika shekaru 120 da cin nasara kan turawan mulkin mallaka na Birtaniya.
Tsohuwar birnin Hadejia na shirin gudanar da wani babban taron tunawa da cika shekaru 120 da turjiyar da ta yi wa turawan mulkin mallaka na Birtaniya, inda masu ruwa da tsaki suka jaddada muhimmancin kare al’adu da tarihin gargajiya domin amfanin al’umma ta gaba. Da yake magana a wani taron manema labarai, Shugaban Kwamitin Shirya […]









