Tag: jigawa

Babban Labari Labarai

Kungiyar Malamai Ta NUT Ta Karrama Malam Umar Namadi Da Lambar Yabo Ta “Gwamna Mafi Ƙwazo

Kungiyar Malamai ta Najeriya, NUT, ta karrama Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da lambar yabo ta “Gwamna Mafi Ƙwazo a Arewacin Najeriya” a bangaren ilimi, saboda manyan gyare-gyaren da gwamnati ta aiwatar a fannin. Tawagar NUT daga jihohi 19 na Arewa, ƙarƙashin jagorancin Comrade Muhammad Hambali, ta kai ziyara Fadar Gwamnatin jihar da ke […]

Babban Labari Labarai

Mutane 7 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jigawa

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai ciki har da direban motar tare da jikkata wasu 11. Kakakin rundunar ’yan sandan jihar, SP Shiisu Lawan Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ya aike wa manema labarai a Dutse. Ya ce hatsarin ya […]

Gwmnan Jihar Jigawa, Umar Namadi Dan Modi
Babban Labari Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

Majalisar zartaswar jihar Jigawa ta amince da fitar da naira biliyan 2.5 don nazarin yanayin kasa domin gano yuwuwar samun makamashin Uranium da ɗanyen mai da iskar gas a cikin jihar. Kwamishinan Yada Labarai, Matasa da Wasanni da Al’adu na Jihar, Hon. Sagir Musa ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema […]

Babban Labari Labarai

Gwamnonin Kano Da Katsina Da Jigawa Sun Shiga Yarjejeniyar Bunƙasa Lantarki.

Gwamnonin Kano da Katsina da kuma Jigawa sun shiga yarjejeniyar haɗin gwiwa kan bunƙasa kasuwar wutar lantarkin jihohin uku tare da zuba hannun jari a kamfanin Future Energies Africa (FEA), babban mai zuba jari a kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano wato KEDCO. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kwamishinan Wutar Lantarki […]

Babban Labari Labarai

Gidauniyar SURE 4U Ta Tallafawa Iyayen Marayu 1689 A Hadejia Jihar Jigawa.

Gidauniyar SURE 4 U ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Najeriya (Immigration) Muhammad Babandede, OFR, OCM, ta tallafawa iyayen marayu dubu ɗaya da ɗari shida da tamanin da tara (1689) a yankin Hadejia jihar Jigawa. Iyayen marayun da aka zabo sun kai 220 kuma binciken da gidauniyar ta gudanar ta gano cewar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000