Tag: jigawa

Labarai

Jigawa ta samu gagarumin ci gaba a karatu da lissafi-PLANE

Jihar Jigawa na samun babban ci gaba a karatun makarantun firamare, musamman bangaren karatu da lissafi, kamar yadda sabon rahoton 2025 na shirin PLANE da gwamnatin Burtaniya ke daukar nauyi ya nuna. Shirin, wanda ya riga ya kai rabin aikinsa, ya tallafa wa jihar wajen karfafa tsarin ilimi, inda ya kai ga ɗaukar nauyin koyar […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Malamai Ta NUT Ta Karrama Malam Umar Namadi Da Lambar Yabo Ta “Gwamna Mafi Ƙwazo

Kungiyar Malamai ta Najeriya, NUT, ta karrama Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da lambar yabo ta “Gwamna Mafi Ƙwazo a Arewacin Najeriya” a bangaren ilimi, saboda manyan gyare-gyaren da gwamnati ta aiwatar a fannin. Tawagar NUT daga jihohi 19 na Arewa, ƙarƙashin jagorancin Comrade Muhammad Hambali, ta kai ziyara Fadar Gwamnatin jihar da ke […]

Babban Labari Labarai

Mutane 7 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jigawa

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai ciki har da direban motar tare da jikkata wasu 11. Kakakin rundunar ’yan sandan jihar, SP Shiisu Lawan Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ya aike wa manema labarai a Dutse. Ya ce hatsarin ya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai