Jigawa ta Kulla Babban Yarjejeniya da Gwamnatin Tarayya kan Noman Alfalfa
…noma shi ne ginshiƙin tattalin arzikin Jigawa, inda kusan kashi 90 cikin 100 na al’umma ke dogaro da shi, tare da samar da fiye da rabin kudaden shiga na jihar.
…noma shi ne ginshiƙin tattalin arzikin Jigawa, inda kusan kashi 90 cikin 100 na al’umma ke dogaro da shi, tare da samar da fiye da rabin kudaden shiga na jihar.
Jihar Jigawa na samun babban ci gaba a karatun makarantun firamare, musamman bangaren karatu da lissafi, kamar yadda sabon rahoton 2025 na shirin PLANE da gwamnatin Burtaniya ke daukar nauyi ya nuna. Shirin, wanda ya riga ya kai rabin aikinsa, ya tallafa wa jihar wajen karfafa tsarin ilimi, inda ya kai ga ɗaukar nauyin koyar […]
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi, ya amince da naɗin wasu ƙarin masu bashi shawara na musamman guda uku don ƙara inganta gudanar da aiki da haɓaka cigaba a jihar. Wannan na ƙunshe a cikin wata sanarwa da babban sakataren Gwamnatin Jihar Jigawa, Malam Bala Ibrahim, ya sanya wa hannu. Malam Bala […]
Rikicin manoma da makiyaya, a jihar Jigawa yayi sanadiyar mutuwar mutum daya da jikkata mutane biyu, a kauyen Yelwa-Musari dake gundumar Kadara karamar hukumar Guri ta jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar Jigawa, SP Shiisu lawan Adamu, ne ya tabbatar da faruwar lamarin. Rundunar yan sandan ta ce baya ga mutum daya da ya rasa […]
Kungiyar Malamai ta Najeriya, NUT, ta karrama Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da lambar yabo ta “Gwamna Mafi Ƙwazo a Arewacin Najeriya” a bangaren ilimi, saboda manyan gyare-gyaren da gwamnati ta aiwatar a fannin. Tawagar NUT daga jihohi 19 na Arewa, ƙarƙashin jagorancin Comrade Muhammad Hambali, ta kai ziyara Fadar Gwamnatin jihar da ke […]
Daga Ali Rabiu Ali, Dutse A cikin wani sabon yunƙuri na ƙara wayar da kan jama’a da tabbatar da cikakken halartar al’umma a kamfen ɗin rigakafin Polio na watan Nuwamba 2025, Hukumar Lafiya matakin Farko ta Jihar Jigawa (JSPHCDA), tare da haɗin gwiwar Hukumar Kula da Kiwon Lafiya matakin Farko ta Ƙasa (NPHCDA) da abokan […]
Daga Ali Rabiu Ali, Dutse Gwamna Malam Umar Namadi na Jigawa ya gabatar wa Majalisar Dokokin Jihar da kasafin kuɗin shekarar 2026, har Naira biliyan 901.8, don gudanar ayyukan raya ƙasa a shekara mai zuwa. Gwamnan ya bayyana kasafin a matsayin shiri mai ƙarfi, wanda ke nufin ƙarfafa ci gaban da aka riga aka cimma […]
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai ciki har da direban motar tare da jikkata wasu 11. Kakakin rundunar ’yan sandan jihar, SP Shiisu Lawan Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ya aike wa manema labarai a Dutse. Ya ce hatsarin ya […]
Daga Ali Rabiu Ali, Dutse Rundunar yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar kama wadanda ake zargi da satar Shanu da barayin Babura da kuma Dilolin kwaya. Kakakin rundunar yan sandan jihar SP Shisu Lawan Adamu , ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya manema labarai. Rundunar ta ce ta kwato shanun […]
Rundunar ’yan sandan Jigawa ta raba tallafin Naira miliyan 31 ga iyalan jami’anta 59 da suka rasa rayukansu a bakin aiki. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, SP Lawan Shiisu Adam, ya fitar, inda ya bayyana cewa wannan mataki na nuna irin ɗawainiyar da rundunar ‘yan sandan […]