An kama masu garkuwa da mutane, ’yan fashi da ɓarayin dabbobi a Jigawa
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa, ta kama wasu da ake zargi da garkuwa da mutane, fashi da makami, sata da kuma satar shanu a sassa daban-daban na jihar. ’Yan sandan sun kuma ce sun ƙwato bindiga ƙirar AK-47, babura da kuma dabbobin da aka sace yayin wasu samame da suka gudanar tsakanin 22 zuwa 29 […]










