An Kama Mutane Biyu Da Zargin Safarar Makamai Daga Jigawa Zuwa Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da kama wasu mutum biyu bisa zargin safarar muggan makamai daga jihar Jigawa zuwa Katsina. Cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida na jihar, Nasir Mu’azu ya fitar ya ce da asubahin yau ne ƴansandan da ke sintiri tsakanin Ingawa da Karkarku suka kama wata mota ƙirar […]









