Tag: Kano

Babban Labari Labarai

An Kai Matashin Da Ya Yi Yunkurin Fadowa Daga Allon Talla Asibitin Yan Sandan Kano.

Rundunar yan sandan jihar Kano ta ceto wani matashi mai suna Ibrahim Abubakar, mai shekaru 19 da yayi yunkurin kashe kansa ta hanyar fadowa daga kan allon talla (billboard) akan gadar Ado Bayero kusa da kan titin zuwa Maiduguri Road a jihar. Mukaddashin kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, DSP Hussaini Abdullahi, ne ya bayyana […]

Babban Labari Labarai

Sarkin Kano Na 14 Muhammadu Sunusi ii Ya Bayyana Takaicinsa Kan Fadan Daba Da Shan Kayan Maye

Mai Martaba Sarkin Kano na 14m Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana takaicinsa yadda ake fama da fadan daba da shan miyagun kwayoyi da  sace-sacen wayoyin da suka zama ruwan dare a jihar nan. Sarkin ya bayyana hakan ne lokacin da yake samun korafe-korafen al’ummar  a unguwannin Sheka da Maidile da Ja’oji da dai sauran […]

Babban Labari Labarai

Yan Sandan Kano Sun Kama Yan Daba 51

Rundunar ‘yansanda jihar Kano a Najeriya ta sanar da kama mutum 51 da take zargi da zama ‘yan daba a cikin wani samame da ta kwashe kwana uku tana kai wa a unguwanni daban-daban na na garuruwa cikin ƙwaryar birnin jihar. Ta kuma ce an samu makamai da miyagun ƙwayoyi daga hannun waɗanda ta kama […]

Babban Labari Labarai

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Lashi Takobin Magance Fadan Daba Da Fashin Waya

Rundunar Ƴan sandan jihar Kano ta lashi takobin kakkaɓe matsalar faɗan Daba, da fashin wayoyin jama’a da muggan makami, da Shaye-shayen kayan maye, da ke addabar jama’a jihar, don wanzar da zaman lafiya. Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano,CP Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan ta cikin sanarwar da mukaddashin kakakin rundunar ƴan Sandan jihar […]

Babban Labari Labarai

Wasu Batagarin Matasa Sun Lalata Kayan Aikin Ginin Ofishin Civil Defense A Kano.

Mazauna Unguwar Karkasara Babban Giji karamar hukumar Tarauni a Jihar Kano, sun zargi wasu masu dillacin miyagun kwayoyin da yunkurin haifar musu da fitina da kuma kawo cikas ga ci gaban yankin. Gamayyar mutanen unguwar sun koka ne bayan da wasu batagarin matasa suka lalata kayan aikin ginin ofishin Civil Defence da shugabancin karamar hukumar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000