Tag: Kano

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Haramta Rubuce-rubuce Ko Lika Hotuna Marasa Ma’ana A Adaidaita Sahu

A wani yunkuri na tabbatar da da’a tare da bin ka’idojin da dokar hukumar tace fina-finai ta samar kan hotuna da kalamai su zamo masu ma’ana, Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano karkashin jagorancin Alh Abba El-mustapha ta sanar da haramta lika duk wani nau’in hoto ko kalmomi marasa ma’ana ajikin baburan  Adaidaita Sahu a […]

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Kama Matashin Da Ake Zargi Da Yiwa Matar Aure Kisan Gilla A Kano

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Sha’aibu Abdulkadir dan shekaru 35 mazaunin unguwar Madatai dake kwaryar birnin jihar, bisa zargisa da halaka wata matar aure mai suna, Rumasa’u Haruna yar shekaru 22, a gidan auren ta dake unguwar  Farawa karamar hukumar Kumbotso ta jihar. Wanda ake zargin ya shiga […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Yankewa Wanda ya Kone Mutane 23 A Masallaci Hukuncin Kisa Da Bulala 150

Babbar kotun shari’ar addinin Muslunci dake zaman, a unguwar Danbare Kano, ta yankewa matashin nan Mai suna, Shafi’u Abubakar, Dan shekaru 38 Mai sana’ar Adaidaita sahu, hukuncin kisa ta hanyar rataya, bisa samunsa da laifin kisan Kai , ta hanyar 23 mutane wuta lokacin da suke yin sallar asuba a Wani masallaci dake Garin Gadan, […]

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Fara Kama Yan Trending A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta samu nasarar kama wasu mutane su 7 wadanda dukkansu matasa ne harma da kananan yara, bisa zargin su da tare hanyar shatale-talen gidan gwamnatin jihar Kano, suna daukar bidiyo don su yada a shafukan sada zumunta. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ya tabbatar […]

Babban Labari Labarai

Rundunar Yan Sandan Jigawa Ta Bayyana Nasarar Data Samu Bayan Kashe Masu Garkuwa Da Mutane

Daga: Bashari Auwal Rundunar Yan’sandan jiha Jigawa ta samu gagarumar nasara a kokarinta na hana aikata manyan laifuka da kanana tare da tabbatar da bin doka da Oda a fadin jihar. Kwamishinan Yan’sandan jihar CP AT Abdullahi ne ya sanarda haka ga yan’ jaridu a ranar Larabar nan a Harabar Shelkwatar dake Dutse. AT ya […]

Babban Labari Labarai

Ma’aikatan KEDCO Za Su Tsunduma Yajin Aiki

Ma’aikatan Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano (KEDCO) za su shiga yajin aiki daga daren Talata wayewar garin Laraba, bisa zargin gazawar kamfanin wajen biyan kudaden fansho na ma’aikata. Kungiyar Ma’aikatan Lantarki ta Kasa (NUEE) reshen shiyyar Kano — wadda ta kunshi jihohin Kano, Jigawa da Katsina — ce ta sanar da hakan a daren Talata. Babban […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai