Gwamnatin Jihar Kano Ta Kafa Kwamitin Miƙa Mulki Ga Sabuwar Gwamnati
WAMISHINAN YADA LABARAI DA HARKOKIN CIKIN GIDA MUHAMMAD GARBA NE YA BAYYANA HAKA YAYI DA YAKE GANAWA DA MANEWA LABARAI JIM KADAN BAYA KAMMALA ZAMAN MAJALISAR ZARTARWA NA JAHAR .
WAMISHINAN YADA LABARAI DA HARKOKIN CIKIN GIDA MUHAMMAD GARBA NE YA BAYYANA HAKA YAYI DA YAKE GANAWA DA MANEWA LABARAI JIM KADAN BAYA KAMMALA ZAMAN MAJALISAR ZARTARWA NA JAHAR .
Sannan Shugaban ƙasar Nijar, Muhammad Bazoum ya naɗa sabon babban hafsan dakarun sojin ƙasar, daidai lokacin da Nijar ke fafutukar murƙushe ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi.
Hukumar yaki da cutuka masu yaduwa ta NCDC ta sanar da samun akalla mutane 5 da suka harbu da cutar corona a sassan kasar nan daga ranar 25 ga watan Fabarairu zuwa 31 ga watan Maris din da ya gabata.
Rundunar sojin Najeriya da ke jihar Kaduna ta ce ta kashe ‘yan fashin daji biyar tare da ƙwato makamai a wani samame da ta kai dajin Kubusu da kuma tsaunukan Kaso a yankin ƙaramar hukumar Chikun a jihar.
Wata babbar kotu da ke Kaugama a Jihar Jigawa ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kisan kai da aikata fashi da makami.
Farfesa Alkali ya ce ya ajiye muƙamin nasa ne don bai wa wasu sabbin hannu dama, domin ɗorawa kan ci gaban da jam’iyyar ta samu a ɗan taƙaitaccen lokacin da ya yi yana jagorantar ta.
‘Yan Sanda a jihar lagos sun kame shugaban kungiyar ‘Yan kabilar Igbo da ke yankin Ajao Estate a jihar Lagos bisa ikirarin gayyato ‘yan Ƙungiyar kabilar Igbo masu ikrarin kafa kasar Biafra wato IPOB zuwa garin na Lagos.
Gamayyar Ƙungiyoyin ƙwadogo, TUC, ta gargaɗi gwammatin tarayya da ta guji janye tallafin man fetur a daidai wannan lokaci da ta ce talakawan ƙasar na cikin mawuyacin hali na matsin tattalin arziki.
Cibiyar Horas da ‘Yan Jaridu da Samar da Cigaba, CJID, da taƙwararta ta Cibiyar Bincike Aikin Jarida ta Kwakwaf, ta gudanar da wani zagaye na biyu na horas da ‘yan jaridu game da abin da ya shafi sauyin yanayi cikin aikin labarai.
Hukumar kula da gidajen rediyo da talbijin ta Najeriya (NBC) ta ci tarar gidan talbijin ɗin Channels, naira miliyan biyar saboda saɓa doƙar yaɗa labarai a wata hira da ya yi da mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na Labour Party a zaɓen da ya gabata.