Tag: labarai

Babban Labari Labarai

“Maslahar Al’umma Gwamnati Ta Duba Kafin Rufe Makarantu Gabanin Azumi.” -Kwamishinan Harkokin Addinai

Kwamishinan harkokin addinai na jihar Kano Honorable Ahmad Tijjani Sani Lawal ya yi martani kan cece-kucen da ake yi game da rufe makarantu da wasu gwamanatocin Jihohi sukayi gabanin fara azumin watan ramadan. Kwamishinan ya bayyana cewa an ɗauki matakin ne saboda maslahar al’umma, inda ya ƙara da cewa hakan zai bawa Mutane damar yin […]

Labarai

Kano: Wata yarinya ta rasa ranta sakamakon haɗarin mota

Wata yarinya ta rasa ranta sakamakon wani haɗari da ya ritsa da ita tare da tare da motar wani hakimin a kan titin Ɗan Gauro dake garin Fari a karamar hukumar Dawakin Kudu a ranar Asabar. Wannan lamarin ya faru ne da misalin karfe 12 na rana bayan da direbar motar hakimin ya bi hannu […]

Ragon Layya
Labarai

Kano: Ra’ayin al’umma game da rabon naman layya

A yayin da ake cigaba da gudanar da ibadar layya kamar yadda yake a bisa al’ada ta babbar Sallah, rabon naman layya a matsayin sadaƙa a tsakanin al’umma ba sabon abu ba ne idan aka yi  la’akari da koyarwa ta addinin Musulunci. Sai dai wannan sallah ta gamu da yanayi na tsadar kayayyaki da kuma  […]

Barau Jibril
Labarai

Sanata Barau I. Jibril ya mika sakon barka da sallah ga ‘yan Najeriya

Mataimakin shugaban majaisar Dattawa Sanata Barau I jibiril ya bukaci musulmin kasar nansu tabbatar da mahimancin bikin sallah ga rayuwra musulmi wajen taimakawa mabukata. A cikin wata sanarwa daga mai bashi shawara kan harkokin yada labarai Isma’ila M udasshir ya bukaci musulmi su rika addu’oin nemawa kasar nan zaman lafiya da hadin kai da tsaro […]

Tajuddeen Abbas
Labarai

Sadaukarwa ce za ta sa mu cimma burinmu ~ Tajuddeen Abbas

Shugaban majalisar Wakilai Abbas Tajuddeen ya hori ‘yan Najeriya su cigaba da yiwa shugabanninsu Addu’oi da fatan alkhairi a kokarinsu na bunkasa cigaban Najeriya ta yadda zata zamanto hamshakiyar kasa. Ya yi tinatarwar ne a sakona na barka da sallah ga Al’ummar musulmin kasar nan dake bikin Babbar sallah a yau,inda ya jawo hankalin ‘yan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai