Tag: NOA

Babban Labari Labarai

An karrama hukumar NOA da lambar yabo

Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Ƙasa, NOA, ƙarƙashin jagorancin Darakta-Janar Malam Lanre Issa Onilu, ta samu Lambar Yabo ta Kwarewa a Gyaran Ɗabi’u da Gina Ƙasa. Cibiyar Centre for Positive Value Reorientation and Advocacy ce ta bayar da lambar yabon a yayin ƙaddamar da littafinta “Paradise at a Crossroads,” a NBA Hall, Ilorin. An […]

Babban Labari Labarai

NBRP ta yi alkawarin hada kai da hukumar NOA don kara sanya son karatu ga yan Nijeriya

Hukumar wayar da kan al’umma ta ƙasa NOA tare da hadin gwiwa da Gamayyar Ƙungiyoyin Haɗin Kan Makaranta Littattafai da Raya Al’adar Karatu wanda a turanci ake kira Network of book club and reading culture suka yi tsari domin gina son kararu tare da samun Ingantaccen ilimi ga ‘yan kasa. ‎ ‎Da yake jawabi Amadadin […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin tarayya ta Amince da tsarin Shirya kaso 70 na fina-finan Katun ga Yara daga gida Nijeriya.

  Gwamnatin Nijeriya ta amince da wani sabon tsari wanda zai tabbatar da ana shirya kaso 70 cinkin 100 na fina-finan wasan yara wato Katun, a wani yunkuri na chusa kishin kasa a zukatan yara. Shugaban hukumar NOA na kasa Mallam Lanre Issa-Onilu, ne ya bayyana hakan yayin kaddamar da kwamitin mutane bakwai tare da […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Bukaci Masana’antar Fina-finai Ta Inganta Dabi’u Da Martaba Nijeriya.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ta bukaci kungiyar masu shirya fina-finai data yi amfani da masana’antar wajen inganta dabi’u da al’adu da martaba Nijeriya. Darktan Janar na hukumar, Mallam Lanre Issa-onilu, ne ya bayyana hakan lokacin da ya karbi mambobin kungiyar reshen babban birnin tarayya Abuja. Mallam Lanre, ya ce fina-finai suna […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Kaddamar Da Kwamitin Samar DA Darasin Kishin Kasa A Jadawalin Karatun Jami’o’in Nijeriya

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA ta kaddamar da kwamitin hadin gwiwa da hukumar dake kula da jami’o’in Nijeriya, NUC, don shigar da darasin sanin kasa da kishinta, a cikin jadawalin karatun jami’o’in fadin kasar. Jami’in yada labaran hukumar NOA, Bala Musa , ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Hada Kai Da Kungiyar Al-muhajirun Don Tallafawa Marasa Galihu

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta kulla yarjejeniyar hadin gwiwa da kungiyar Al-Muhajirun Humanitarian Development Association domin kare hakkin yara da tallafawa bangarorin al’umma masu rauni. Wannan na zuwa ne daidai lokain da wakilan kungiyar Al-Muhajirun sun kai ziyarar ban girma heldikwatar NOA da ke Abuja, inda babban Daraktan hukumar, Malam Lanre […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Yi Watsi Da Kalaman Trump Mai Cike Da Kura-kurai Kan Zargin Yiwa Kiristoci Kisan Kiyashi A Nijeriya.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta bayyana kalaman shugaban kasar Amurika Donald Trump, na zargin yi wa kiristoci kisan kiyashi, a Nijeriya nada alaka da kura-kurai da bayanan bogi da hukumar tattara bayanan sirri ta kasar Amurika ta bashi. Daraktan hukumar Malam Lanre Issa-Onilu, ne ya bayyana hakan, a wajen taron musanta […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000