Mutane 366 Sun Mutu Sakamakon Zazzabin Lassa Da Sankarau: NCDC

Hukumar hana yaɗuwar cututtuka ta Najeriya NCDC ta bayar da rahoton mutuwar mutane 366 a sakamakon zazzaɓin Lassa da cutar sanƙarau a ƙasar, lamarin da aka bayyana da ƙalubalen kiwon lafiyar ga al’umma sanadin waɗannan cututtuka. Daga ranar 1 ga Janairu zuwa 18 ga Mayu, 2025, NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar zazzaɓin Lassa guda […]

Read more

Sojoji Sun Kashe Kasurgumin Dan Boko Haram Abu Fatima.

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kashe wani ƙasurgumin ɗan Boko Haram wanda ake kira Amir Abu Fatima. Wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar a shafinta na X, ta ce an samu nasarar kashe Abu Fatima ne a wani samame da dakarun Haɗin-Kai suka kai yankin Kukawa na jihar Borno. Sojojin sun ce Abu […]

Read more

Mutanen Da AmbaAliyar Ruwa Ta Kashe A Neja Sun Kai 110

Alkaluman waɗanda ambaliyar ruwa ta kashe a jihar Neja ya kai mutum 110, a cewar hukumar ba da agajin gaggawa na jihar. Masu aikin ceto sun ce sun gano gawawwaki da dama. Jami’ai a yankin Mokwa wurin da lamarin ya faru, sun yi gargaɗin cewa ƙarin mutane na cikin barazana a birnin. An shafe tsawon […]

Read more

Ma’aikatar Lafiya Ta Tarayya Ta Kaddamar Da Aiyukan Karfafa Asibitin Kware Na Sokoto

Ma’aikatar Lafiya da Ayyukan Zamantakewa ta Tarayya ta ƙaddamar da manyan ayyukan gine-gine guda 16 a Asibitin Neuropsychiatric na Tarayya da ke Kware, Jihar Sokoto. Wannan yana cikin shirye-shiryen inganta manyan cibiyoyin kiwon lafiya a ƙarƙashin shirin “Renewed Hope” na Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A wajen bikin ƙaddamarwa Ministan Jiha na Lafiya, Dokta Iziaq Adekunle […]

Read more

NDLEA Ta Kama Maniyyata Aikin Hajji Dauke Da Hodar Iblis

Shugaban Hukumar da ke yaƙi da shan miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA Janar Buba Marwa (mai ritaya), a ranar Laraba, ya bayyana kamen wasu mutum biyu da suka yi yunƙurin safarar hodar Iblis a lokacin da ake jigilar maniyyata aikin hajji a kan hanyarsu ta zuwa ƙasar Saudiyya don gudanar da Hajjin bana. Da yake […]

Read more

Gwamnatin Tinubu Ba Ta Tausayin Ƴan Najeriya – Atiku Abubakar

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da kakkausar murya, yana mai cewa cikin shekara biyu kacal, gwamnatin ta nuna gazawa, kuma gwamnati ce wadda ba ta tare da jama’a sannan maras jin tausayin talakawa fiye da kowacce gwamnati tun bayan dawowar mulkin dimokuraɗiyya […]

Read more