Gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya Na Ganawa Kan Tsaro A Yankin
Rahotanni daga jihohin Arewa Maso Gabashin Najeiya na cewa gwamnonin yankin na taro a Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin tsaro da ke addabar yankin.
Rahotanni daga jihohin Arewa Maso Gabashin Najeiya na cewa gwamnonin yankin na taro a Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin tsaro da ke addabar yankin.
Kungiyar Tuntuba Ta Arewacin Najeriya ACF ta bayyana cewa yankin Arewa zai mara wa ɗan takara baya a zaɓen shugaban ƙasa na 2027 ne kawai idan ya nuna ƙwarin guiwar kare muradun yankin.
Wata gobara mai karfin gaske da iska sun afkawa dazukan kasar Isra’ila, inda aka ce al’amarin na cigaba da tsananta daga daren jiya Laraba zuwa wayewar yau Alhamis, abin da ya tilastawa Firaminista Benjamin Netanyahu sanar da dokar ta ɓaci tare da neman agajin ƙasashen duniya don murƙushe wutar wadda ta durfafi dazukan da ke gab da shiga birnin Ƙudus.
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulqadir Mohammed ya sanar da nadin karin wasu mataimaka na siyasa guda 168 da za su taimaka masa wajen tafiyar da jihar.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya NDLEA ta sanar da kama miyagun ƙwayoyi da tabar wiwi da kuɗinsu ya haura naira biliyan ɗaya. Hukumar ta ce ta yi kamen ne a jihohin Legas da Kano da kuma Jigawa, kuma cikin mutanen da aka kama har da wasu mata ‘yan kasar waje uku. […]
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kai sumame tare samun nasarar kama mutane 33, wadanda ake zargi aikata laifukan daba a sassan jihar, daga ranar 23 ga watan Afrilu zuwa 28 ga watan afrilun 2025. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da […]
Tsohon shugaban Hukumar Shigi Da Fici ta Najeriya ‘Immigration’ Muhammad Babandede ya shawarci shugaba Tinubu ya dawo da ƙwararrun sojojin ƙasar da suka yi ritaya bakin daga, domin yaƙar ‘yan ta’adda masu satar mutane da kuma ‘yan Boko Haram.
Wani mummunan hatsarin mota ya faru a garin Soro da ke Karamar Hukumar Ganjuwa ta Jihar Bauchi, inda wata mota ta shiga kasuwa ta markade mutane biyar suka mutu ta Kuma kade wasu da dama suka samu manyan raunuka.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta mika kwayar Tramadol ta naira miliyan 150 data kama ga hukumar yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar. Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya rabawa manema labarai a ranar Alhamis. Gwamna […]
Daga : Zubaida Abubakar Ahmad Gwamnatin jihar Kano za ta raba kusan miliyan 7.7 na maganin kashe kwari (ITN) a kokarin rage kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro musamman iyaye da yara. Kwamishinan lafiya na jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran ne ya bayyana hakan a yau Juma’a, a wani taron manema labarai na tunawa da […]