NDLEA TA Gina Gidan Gyaran Tarbiyyar ‘Yan Shaye-shaye A Kano
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gina wajen gyaran tarbiyar wadanda suka fada harkar shaye-shaye a jihar.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gina wajen gyaran tarbiyar wadanda suka fada harkar shaye-shaye a jihar.
Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba, sun sace wani dan kasar chaina mai suna Yangi Ming, a birnin tarayya Abuja, inda suka nemi kudin fansar naira miliyan 300. Rahotanni na cewa ,Yangi, yana aiki ne babban kantin Panda Supermarket, kuma an sace shi da misalin karfe 5pm sanye da gajeren wando […]
Da safiyar jiya Laraba ne dai aka ga jarumar tiktok Rahama Sa’idu na bayyana cewa an karya mata allon da ke gaban shagonta, kuma ta sha alwashin sai an biyata.
Gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yanlemo dasu kauracewa yin bahaya a Wani kebantaccen fili dake bakin titi Kuma su daina sauke Kaya a kusa da wajen domin kaucewa kamuwa da cututtikan da iska kan Iya yadawa. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayin na Jihar Kano Dr. Dahiru […]
An naɗa mace ta farko a matsayin mai magana da yawun rundunar sojin ƙasa ta Nijeriya. Appolonia Anaele mai muƙamin Laftanar Kanar ce za ta karɓi muƙamin daga hannun Manjo-Janar Onyema Nwachukwu. Bayanai sun ce muƙamin nata zai fara ne a ranar Talata 22, ga watan Afrilun da muke ciki. Shekaru sama da 50 ke […]
Najeriya ta rage wutar lantarkin da ta ke sayarwa Jamhuriyar Nijar da ke ƙarƙashin mulkin soja daga Megawatt 80 zuwa megawatt 46. Hakan na nun cewa an raguwar wutar lantarki da kashi 42 cikin ɗari ga ƙasar. Ministar makamashi ta Nijar, Haoua Amadou, ta ce matakin ya sa wutar lantarkin ƙasar ya ragu da tsakanin […]
Hukumar yaƙi da cin hanci EFCC ta sanar da fara gudanar da bincike kan yadda wasu ƴan Najeriya ke ci gaba da ƙorafe-ƙorafe kan asarar da suka tafka a dandalin saka hannun jari na CryptoBank Exchange (CBEX), hukumar yaƙi da cin hanci EFCC ta sanar da fara gudanar da bincike kan lamarin. Rahotanni sun ce […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama mutane 157 da ake zargi da aikata laifuka mabambanta da suka hada da laifukan fashi da makami, Fadan Daba da barayi da kuma wadanda aka kama da miyagun kwayoyi da kudinsu ya kai sama da naira miliyan dari da hamsin daga ranar 17 ga watan maris zuwa 16 […]
RKK Da MUHASA TVR Sun Ƙulla Ƙawance Domin Shawo Kan Shaye-shaye Da Sauran Miyagun Laifuka A Jihar Kano
Kotun Majistare da ke Jos, babban birnin Jihar Filato, ta yanke wa wani matashi dan shekaru 22, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari bisa samunsa da laifin satar keke da wayar hannu.