Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Kamfanin NNPCL ya kama wani jirgin ruwa da ya sato danyen daga jihar Ondo

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Kamfanin mai na ƙasa NNPCL, ya kama wani jirgin dakon mai wanda yake hanyar zuwa Kamaru dauke da gurbataccen man da aka hako daga jihar Ondo lita dubu 800.

Read more

Gabon: Shugaba Ali Bango zai sake tsayawa takara bayan shafe shekaru yana mulki

Muhammad Auwal SuleimanJuly 10, 20230

Gabon: Shugaba Ali Bango zai sake tsayawa takara bayan shafe shekaru yana mulki

Read more

Gwamnatin Filato ta sake saka dokar hana zirga-zirga karamar hukumar Mangu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 10, 20230

Gwamnatin jihar Filato ta sake ayyana dokar hana zirga-zirga ta tsawon sa’o’i ashirin da hudu a karamar hukumar Mangu, biyo bayan sake barkewar wani rikici da yayi sanadin rasa rayuka da kone-konen gidaje a yan kin.

Read more

NDLEA ta damke wasu mutane 4 da ke safarar miyagun kwayoyi a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 10, 20230

Jami’an hukumar hana sha da fataucuin miyagun kwayoyi wato NDLEA  sun damke wasu mutane hudu da ake zargi su na da hannu a harkar safarar miyagun kwayoyi a Najeriya.

Read more

Barno: Kungiyar ISWAP ta haramta wa manoma da masunta gudanar da ayyukansu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 10, 20230

An rawaito cewa kungiyar ISWAP ta sha alwashin kawar da duk wanda aka samu a yankunan Katikime, Bulungahe, Kutukungunla, Chikun Gudu, Tumbumma, Guma Kura, Guma Gana

Read more

Afirka ta Yamma: Ba za mu sake lamuntar juyin mulkin soji ba ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 10, 20230

Tinubu ya bayyana haka ne ranar Lahadi jim kadan bayan an zabe shi a matsayin shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afirka ECOWAS mai kasashe mambobi 15.

Read more

Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.

Read more

Zamfara: Dakarun Sojin Najeriya sun yi musayar wuta da wasu ‘yan bindiga

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su a Kabugu Lamba da ke karamar hukumar Maru ta jahar Zamfara

Read more

Uwar gidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu, Ta Sanar da Shirinta Na Farfado da Rayuwar Iyali

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Uwargidan shugaban kasar nan ta ce al`ummar Najeriya za su amfana daga fa`idar shirin farfado da rayuwar iyali da ta kirkiro da shi Mai dakin shugaban kasar Sanata Oluremi Tinub

Read more

Wata Babbar Kotu Ta Shiga Tsakanin Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje da Muhyi Magaji

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a nan Jihar Kano, ta hana gayyata ko kama tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje domin bincikarsa kan zargin karbar cin hanci da rashawa.

Read more

Posts navigation

1 … 208 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama