Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

A karon farko jam’iyyar PDP ta yaba wa shugaba Tinubu kan wasu matakai da ya dauka

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Jam’iyyar ta ce matakin cire tallafi da kuma farashin bai daya na Naira a kasuwanni zai samar wa kasar karin triliyan 2 a kudaden sgihar da take samu.

Read more

Tsaron Najeriya ba abu ne mai sauki ba ~ a cewar tsohon hafsan sojin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya Janar Lucky Irabor mai ritaya, ya ce samar da tsaro ga babbar ƙasa irin Najeriya abu ne mai wahala duk da za a iya yin hakan.

Read more

Tsohon shugaban kasa, Buhari, ya sauya wurin zama saboda yawan jama’a masu kai masa ziyara

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da tsohon maitaimaka masa akan harkokin ƴaɗa labarai Malam  Garba Shehu ya wallafa a shafinsa na Twitter.

Read more

Tsananin zafin rana ya tilasta kwantar da alhazai fiye da 4,000 a asibitoci a saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Alhazai fiye da dubu hudu aka kwantar a asibiti sakamakon tsananin zafin rana a yayin aikin hajjin bana, cewar mai wani Magana da yawun ma’aikatar lafiya ta kasar a jiya laraba.

Read more

Kungiyar Kwadago Ta Koka Kan Dakatar da Albashin Ma’aikata 10,000 da Gwamnatin Kano Ta Yi

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Kungiyar Kwadago ta ƙasa reshen jihar Kano ta magantu kan matsalar Ma’aikata akalla 10,000 da gwamnatin jihar Kano ta tsayar musu albashi.

Read more

Bangarorin da ke yaki a Sudan sun yi fatali da yarjejeniyar tsagaita wuta na bikin sallah

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Wata mai aikin agaji, Duaa Tariq ta shaida wa manema labarai cewa an rinƙa jin rugugin manyan bidigogi a wasu sassa na Khartoum, babban birnin ƙasar tun da sanyin safiyar yau.

Read more

Kano: An gurfanar da wani mutum a gaban kotu bisa laifin yin basaja a matsayin lauya

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

A Kano, an gurfanar da wani lauyan bogi mai suna Zaharaddin Sani Maidoki a gaban kotun shari’ar Musulunci bisa zargin yaudara da cin amana.

Read more

Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya taya musulmai dake jiharsa murnar sallah babba

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Gwamnan ya bayyana hakan ne a saƙonsa na barka da sallah ga al’ummar musulman Najeriya, musamman musulman da ke zaune a jiharsa.

Read more

Gwamnan jihar Zamfara ya kori manyan sakatarorin ma’aikatu da wasu hakimai

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Gwamnatin jihar ta ce matakin na daya daga cikin sauye-sauyen da ta fara yi na gyara yadda Matawalle ya yi wuju-wuju da dukiyar jihar.

Read more

Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta daga darajar jami’anta 7,000

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS) karkashin jagorancin Kwanturola Janar Wuraola Adepoju ta daukaka darajar jami’anta kusan 7,000.

Read more

Posts navigation

1 … 213 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama