Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Alarammomi sun amince da tsarin haɗa ilimin boko da na addini a Jigawa

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Ba mu ƙarƙare batun sauya kayan NYSC ba – Ministan Matasa

Rundunar sojin Najeriya ta zargi wasu da Ingiza ta domin yi wa Tinubu juyin mulki

Muhammad Auwal SuleimanAugust 12, 20230

Rundunar tsaron Najeriya ta ce akwai wasu marasa kishin kasa da ke Ingiza ta domin yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.

Read more

Kano: Hukumar KAROTA za ta fara kama yara masu tuka baburan a-daidaita-sahu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 11, 20230

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, za ta ci gaba da kama yara masu tuƙa baburan a-daidaita-sahu waɗanda ba su kai shekara 18 ba.

Read more

Sarkin Kano na 14, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.

Read more

Dakarun sojin Ofureshin Hadarin Daji sun kashe ‘yan bindiga 10 da ceto wasu da dama

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Dakarun sojojin ‘Operation Hadarin Daji’ a jihar Zamfara sun halaka ƴan bindiga 10 tare da ceto wasu mutum tara da aka yi garkuwa da su.

Read more

Gwamnatin Tarayya ta aike wa jihar Kwara manyan motoci maƙare da shinkafa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

A sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar, ta ce, Buhunhunan shinkafar 1,200 da gwamnatin ta bayar, wani ɓangare ne na rage raɗaɗin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur yasanya al’umar ƙasar nan.

Read more

Shugaba Tinubu ya sanya sunan wata daliba cikin kwamitin kawo gyara na harkokin haraji

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Toh sai dai abin da ya fi daukar hankalin mutane shi ne, ganin Orire Agbaje ta shiga cikin wannan kwamiti da ya tattara kwararru da masana.

Read more

Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta nemi a janye takunkumin da aka sa wa Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Ƙungiyar dattawan arewacin Najeriya, Arewa Consultative Forum, ta yi kira ga gwamnatin tararraya da ta cire takunkuman da ta sanyawa Nijar, sakamakon juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.

Read more

Shugaban Najeriya ya yaba wa Farfesa Ali Pate bisa kwazon da ya nuna a majalisa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yaba wa Farfesa Ali Pate, ɗaya daga cikin ministocin da majalisr dattawa ta amince da su, bisa kwazon da ya nuna a lokacin da ake tantance shi a majalisar.

Read more

Gamayyar Jami’an kungiyoyin ECOWAS da wasu sun baro Nijar guiwa a sanyaye

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Sojojin da ke mulki a jamhuriyyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum sun hana jami’ai daga kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS da Majalisar Dinkin Duniya zuwa ƙasar.

Read more

Wani tsohon dan tawaye, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da kungiyar CRR a Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Tsohon dan tawaye kuma dan siyasa a Jamhuriyar Nijar, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da wata kungiya da za ta yi fafutukar ganin an mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki.

Read more

Posts navigation

1 … 213 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama