Rundunar sojin Najeriya ta zargi wasu da Ingiza ta domin yi wa Tinubu juyin mulki
Rundunar tsaron Najeriya ta ce akwai wasu marasa kishin kasa da ke Ingiza ta domin yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.
Rundunar tsaron Najeriya ta ce akwai wasu marasa kishin kasa da ke Ingiza ta domin yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, za ta ci gaba da kama yara masu tuƙa baburan a-daidaita-sahu waɗanda ba su kai shekara 18 ba.
Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.
Dakarun sojojin ‘Operation Hadarin Daji’ a jihar Zamfara sun halaka ƴan bindiga 10 tare da ceto wasu mutum tara da aka yi garkuwa da su.
A sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar, ta ce, Buhunhunan shinkafar 1,200 da gwamnatin ta bayar, wani ɓangare ne na rage raɗaɗin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur yasanya al’umar ƙasar nan.
Toh sai dai abin da ya fi daukar hankalin mutane shi ne, ganin Orire Agbaje ta shiga cikin wannan kwamiti da ya tattara kwararru da masana.
Ƙungiyar dattawan arewacin Najeriya, Arewa Consultative Forum, ta yi kira ga gwamnatin tararraya da ta cire takunkuman da ta sanyawa Nijar, sakamakon juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yaba wa Farfesa Ali Pate, ɗaya daga cikin ministocin da majalisr dattawa ta amince da su, bisa kwazon da ya nuna a lokacin da ake tantance shi a majalisar.
Sojojin da ke mulki a jamhuriyyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum sun hana jami’ai daga kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS da Majalisar Dinkin Duniya zuwa ƙasar.
Tsohon dan tawaye kuma dan siyasa a Jamhuriyar Nijar, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da wata kungiya da za ta yi fafutukar ganin an mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki.