Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Shugaba Tinubu ya ba da umarnin sake nazarin ba da tallafin Naira 8,000

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Biyo bayan cece-kuce da suka da jama’a ke ta faman yi, gwamnatin Tinubu ta umurci sake nazarin shirin bayar da tallafin kudi na Naira 8,000 da nufin samar da agaji ga magidanta masu karamin karfi don rage radadin cire tallafin man fetur.

Read more

Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kafa kwamitin kwato kadarorin jihar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kafa kwamitin kwato kadarorin jihar

Read more

Hukumar EFCC ta fara bin diddigin tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Adamu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta fara bin diddigin Abdullahi Adamu, shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa, kan gazawarsa wajen bayyana inda kudade sama da Naira biliyan 32

Read more

An samu hauhawar farashin kayayyakin masarufi da kashi 22.79 a watan Yuni

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar nan ya ƙaru zuwa kashi 22.79 a watan Yuni daga kashi 22.41 da yake a watan Maris ɗin shekarar nan.

Read more

Farashin litar man fetur ya karu daga 539 zuwa 617

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Farashin Litar Man Fetur ya karu zuwa Naira 617 kamar yadda rahotanni suka bayyana a babban birnin tarayya, Abuja.

Read more

Wasu lauyoyi 60 sun garzaya kotu domin shigar da kara game da Emefiele

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Wasu lauyoyi 60 sun garzaya kotu domin shigar da kara na kin sakin Emefiele

Read more

Rundunar ‘Yan sanda ta musanta batun janye jami’anta daga kare manyan mutane

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hukumar ƴan sandan Najeriya ta musanta labarin da ke cewa ta janye jami’anta waɗanda ke aikin kare wasu tsofaffin jami’an gwamnati.

Read more

Mai alfarma sarkin musulmi ya ayyana Laraba 1 ga watan Muharram

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi ya sanar da cewa ranar Laraba ita ce ɗaya ga watan Muharram, abin da ke alamta shiga sabon watan Musulunci.

Read more

Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin kwamishinoni 3

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya jagoranci taron majalisar zartarwa na jihar a jiya Litinin, Inda a yayin taron aka rantsar da sabbin kwamishinoni guda 3

Read more

Ana cigaba da hako mutanen da gini ya danne a Sudan

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ana ci gaba da luguden wuta a biranen Khartoum da ma yankin yammacin Dafur a cewar shaidun gani da ido, duk da yunkurin kawo karshen rikicin da kasashen duniya ke yi.

Read more

Posts navigation

1 … 221 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama