Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Hukumar DSS Ta Fara Binciken Dakataccen Shugaban EFCC, Abdurrasheed Bawa

Muhammad Auwal SuleimanJune 15, 20230

Hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS) ta gayyaci dakataccen shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annanti  ta EFCC, Abdurrasheed Bawa domin amsa tambayoyi bayan da shugaba Tinubu ya dakatr da shi a yammacin jiya.

Read more

Shugaban ƙasar Najeriya ya dakatar da shugaban hukumar EFCC

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da shugaban Hukumar Yaƙi da Rashawa da yi wa Tattalin Ariƙin Ƙasa Zagon Ƙasa (EFCC), AbdulRasheed Bawa.

Read more

Shugaba Tinubu Ne Ya Taimaka Wa Godswill Akpabio Wajen Zama Shugaban Majalisa ~ Ali Ndume

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar Kudancin Borno, Muhammad Ali Ndume, ya yi karin haske a kan nasarar da Godswill Akpabio ya samu, inda ya ce shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya taimaka masa wajan samun nasarar ɗare kujerar shugabancin majalisar

Read more

Shugaban INEC zai bayyana a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

A bisa roƙon da lauyoyin Atiku suka yi, an gayyato Farfesa Mahmood Yakubu domin ya bayar da shaida akan zaɓen wanda ake ta taƙaddama a kansa

Read more

Majalisar Jihar Neja Ta 10 Ta Gayyaci Hukumomin Tsaron a Zamanta Na Farko

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Sabuwar Majalisar Dokokin jihar Neja ta 10 ta gayyaci shugabannin hukumomin tsaro a jihar domin jin bahasi daga wajensu akan matsalar rashin tsaron da ke kara kamari a jihar.

Read more

Rikicin Shugabanci Ya Tilasta Dakatar da Rantsar da ‘Yan Majalisar Jihar Jigawa

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Rashin samun daidaito game da wanda zai jagoranci majalisar jihar Jigawa karo na takwas, ya haifar da tsaiko wajen rantsar da sabbin ‘yan majalisar a jiya Talata.

Read more

Hadarin Jirgin Ruwa: Shugaban Najariya Ya Ba da Umarnin Kai Kayan Agaji Jihar Kwara

Muhammad Auwal SuleimanJune 14, 20230

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin kai kayan agaji da taimakon da ya wajaba nan take ga mutanen da suka kuɓuta da kuma dangi da iyalan waɗanda suka mutu a hatsarin jirgin ruwan Kwara.

Read more

Masarautar Zazzau ta bayyana dalilin jingine bikin hawan daba ta babbar Sallar bana

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Ya ce matakin ya zo ne bayan tafiyar da Mai martaba Sarkin Zazzau Mallam Ahmed Nuhu Bamalli ya yi zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana.

Read more

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Shugaban Najeriya ya rattaba hannu kan dokar bashin kudin karatu ga dalibai

Read more

Har yanzu ba Bola Ahmad Tinubu bai bude iyakokin kasar nan ba ~ Hukumar Kwastam

Muhammad Auwal SuleimanJune 13, 20230

Har yanzu ba Bola Ahmad Tinubu bai bude iyakokin kasar nan ba ~ Hukumar Kwastam

Read more

Posts navigation

1 … 239 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama