Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Adamawa: INEC Ta Dakatar da Tattara Sakamakon Zaɓen Bisa Karya Doka

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Hukumar zabe mai zaman kantan ta kasa ta ta soke sakamakon zaben jahar adamawa tare da gayyatar kwamishinan zaben jahar da kuma wadanda abun yashafa zuwa babban ofishin hukumar dake birnin tarrayya Abuja

Read more

NNPP a Kano Ta Yi Alƙawarin Bin Kadin Zaɓukan Wasu ‘Yan Majalisu

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Umar Haruna Doguwa wanda shi ne shugaban jam’iyyar a jihar Kano, ya ce “Akwai abubuwa da dama da suka faru waɗanda ba mu gamsu da su ba, waɗanda kamar an mayar da hannun agogo baya ne.

Read more

Alhassan Ado Doguwa Ya Sake Ɗarewa Kan Kujerarsa Ta Dan Majalisar Wakilai

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Hukumar zabe mai zamankata ta bayyana Alhassan Ado Doguwa a matsayin ɗan takarar da ya lashe zaɓen ɗan majalisar wakilai daga mazaɓar Doguwa da Tudun Wada

Read more

Ma’aikatan Muhasa TVR Sun Je Ta’aziyyar Rasuwar Malam Hassan Lamin

Muhammad Auwal SuleimanApril 15, 20230

A jiya Juma’a ne ma’aikatan wannan gidan Radiyo da Talabijin na MUHASA TVR suka je ta’aziyya ga iyalan marigayi Hassan Mohammed Lamin a gidansu na Gandu da ke unguwar ƙoƙi a cikin ƙwaryar birnin Kano.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Shirya Domin Tabbatar da an Yi Zaɓe Cikin Lumana

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

A yayin da ake shirin yin zaɓen cike gurbi  a gobe Asabar a rumfuna 2,660 a faɗin ƙasar nan, Sufeto Janar na yan sanda, Usman Baba Alkali ya ba wa masu kaɗa ƙuri’a tabbacin kare lafiyarsu a rumfunan zabe.

Read more

Katsina: Hukumar NDLEA Ta Bankaɗo Gonaki 3 Da Ake Noma Tabar Wiwi

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

Mataimakin shugaban hukumar mai kula da harkokin gudanarwa a jihar, Halilu Hamidu ne ya tabbatar da wannan nasara bayan samun bayanai daga wasu mutane.

Read more

INEC Ta Sake Tabbatar da Ranar Yin Zaɓuka a Wasu Jihohin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta jaddada cewa, zabukan da za ta sake yi a jihohin Adamawa, Kebbi da sauran jihohi, za a gudanar da su a ranar 15 ga watan Afrilun

Read more

Hukumar Tabbatar da Ingancin Kayyaki Na Shirin Sake Nazarin Dokokinta

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar kula da ingancin kayayyakin masana’antu ta kasa (SON) ta ce, ta tura bukatar sake inganta dokokin hukumar ga majalisar dokokin kasa domin ta samu damar zartar da hukuncin da ya kamata ga masu shigowa

Read more

‘Yan Sanda Ta Shirya Bincike Game da Cin Hanci Don Ƙarin Girma

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar kula da aikin ‘yan sanda a Najeriya ta ce ta kafa kwamitin bincike don bin diddigin zargin cewa ana biyan sama da naira miliyan bakwai kafin a yi wa manyan jami’an ‘yan sanda ƙarin girma.

Read more

APC Ta Shigar da Ƙara Tana Ƙalubalantar Sakamakon Zaɓen Gwamnan Kano

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Jam’iyyar APC a Jihar Kano ta shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan Kano da ke zamanta a Miller road, tana kalubalantar nasarar zababben gwamnan Kano, Abba Kabiru Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Read more

Posts navigation

1 … 239 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama