Rundunar Yan Sandan Nijeriya Ta Nada Sabon Mai Magana Da Yawun Ta

Babban Sifeton Ƴansandan Najeriya, Kayode egbetokun ya naɗa CSP Benjamin Hundeyin a matsayin sabon mai magana da yawun rundunar ƴansandan ƙasar (FPRO) Naɗin Hundeyin na ƙunshe cikin wata sanarwa da kakakin rundunar mai barin gado, Muyiwa Adejobi ya fitar. Kogi Ta Haramta Bukukuwan Yaye Yara da “Sign-Out” a Makarantu Wata Matashiya Ta Binne Jaririyar Da […]

Read more

Tinubu Ya Mayar Da Shugaban NTA Salihu Dembos

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya bayar da umarnin mayar da tsohon shugaban hukumar Talbijin na Ƙasar, NTA da aka sauke kwanan nan, Salihu Abdullahi Dembos. Cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasar Bayo Onanuga ya fitar ya ce Dembos wanda Shugaba Tinubu ya naɗa a 2023 – a yanzu zai dawo domin kammala wa’adin mulkinsa […]

Read more

Masu Unguwanni 13 Sun Yi Murabus Daga Mukamansu A Jihar Kano.

Hakimin gundumar Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar Kano, Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya amince da murabus ɗin wasu masu unguwanni su goma sha uku a ƙasarsa, waɗanda suka yi murabus don ƙashin kansu. ‎ ‎Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya bayyana hakan ne a yayi zantawar sa da manema labarai ranar Talata 02 ga watan Satumban […]

Read more

An Ɓullo Da Sabuwar Manhajar Karatu A Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ɓullo da sabuwar manhajar karatu na makarantun firamare zuwa sakandire wanda zai fara aiki a sabon zangon karatun da za a fara a watan Satumbar bana a Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan kammala nazari mai zurfi kan manhajoji karatu a fannin ilimi a matakin farko da na manyan makarantun sakandire da […]

Read more