Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta daga darajar jami’anta 7,000

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS) karkashin jagorancin Kwanturola Janar Wuraola Adepoju ta daukaka darajar jami’anta kusan 7,000.

Read more

Shugabancin Najeriya abu ne mai wahalar gaske ~ in ji tsohon shugaban kasa, Buhari

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce shugabancin Nijeriya na daya daga cikin kalubale mafi tsanani a rayuwa da mutum zai samu kansa a ciki.

Read more

Masu sana’ar Fawa sun koka game da karancin masu yin layya a jihar Kano.

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Mahauta da masu sana’ar sayar da fatu a jihar Kano sun koka game da yadda karancin yin layya daga ya shafi sana’arsu da kuma yiwuwar a hakan ya shafi yawan fatocin dabbobi da ake samu a kowacce babbar sallah.

Read more

Sallah: Ina Sane da Kalubale Na Tattalin Arzikin da Najeriya Ke Fuskanta ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJune 28, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa ‘yan Nijeriya tabbacin cewa yana aiki ba dare ba rana don lalubo mafita kan kalubalen da kasar nan ke fuskanta.

Read more

Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Adamawa, Bathiya, Ya Nada Mace a Matsayin Shugaban Masu Rinjaye

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

Kakakin majalisar dokokin Jihar Adamawa, Honarabul Bathiya Wesley, ya nada Kate Raymond Mamuno, a matsayin shugabar masu rinjaye na majalisar.

Read more

Rundunar ‘yan sanda na shirin janye jami’anta masu yi wa manyan mutane rakiya da tsaro

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta sanar da shirin janye wasu jami’an ‘yan sandan da ke ba da kariya da kuma rakiya ga manyan mutane da nufin sake tura su aiki a kan tsaron kasa.

Read more

Dakarun gwamnatin kasar Sudan da ta RSF sun kulla yarjejeniyar tsagaita wuta saboda babbar sallah

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

A yau ne yarjejeniyar tsagaita wuta da shugaban rundunar dakarun RSF ya sanar za ta fara aiki domin bukukuwan babbar sallar Idi da za a fara ranar Laraba.

Read more

Sabon mashawarcin shugaban kasa kan tsaro, Nuhu Ribado, ya sha alwashin inganta tsaro

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

Mai Ba Wa Shugaban Ƙasa Shawara a Kan Harkar Tsaro, Mallam Nuhu Ribadu, ya yi alƙawarin zage damtse don cika burin da ‘yan Najeriya ke da shi da kuma tabbatar da tsaron ƙasar daga duk wani nau’in rashin tsaro.

Read more

Gwamnatin Najeriya za ta ciwo bashin dala miliyan ɗari biyar domin tallafa wa mata

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

Babban bankin Duniya ya amince da bukatar gwamnatin tarayya na cin bashin dala miliyan ɗari biyar, domin taimaka wa Najeriya a shirin tallafa wa mata.

Read more

Tsoron Ka da APC Ta Fadi Zabe Ne Ya Hana Ni Sanar da Janye Tallafin Man Fetur ~ Buhari

Muhammad Auwal SuleimanJune 27, 20230

Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya fitar da jawabi ta bakin Tsohon Mai Taimaka Masa a Kan Harkokin Yada Labarai, Malam Garba Shehu, yana mai cewa hikimar

Read more

Posts navigation

1 … 232 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama