An Kama Mutane 17 Kan Shirya Wata Zanga-zanga A Kano
Rundunar yan sandan jihar Kano tare hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro sun yi karin haske kan dalilin rufe titin zuwa gidan gwamnatin jihar, sakamakon samun bayan sirri da hukumomin suka Yi na gungun wasu mutane da suke yunkurin gudanar da Zanga-zanga don tayar da hankalunan al’umma.








