Yadda Aka Dakatar Da Sheikh Bin Uthman Daga Limancin Masjid Sahaba
Masallacin Jami’ur Rahman, wanda a da ake kira da Masjid Sahaba, ya dakatar da Sheikh Muhammad Bin Uthman daga limanci biyo bayan hudubar da ya yi a ranar 24 ga watan Janairu.
Masallacin Jami’ur Rahman, wanda a da ake kira da Masjid Sahaba, ya dakatar da Sheikh Muhammad Bin Uthman daga limanci biyo bayan hudubar da ya yi a ranar 24 ga watan Janairu.
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada Kudirinta na tallafawa masu bukata ta musamman, musamman masu lalurar laka domin inganta rayuwarsu.
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kama wasu matasa biyu mace da Namiji da suka daura aurensu a gidan cin abinci da shakatawa na Banana dake unguwar Zoo road a cikin birnin Kano.
Wasu iyayen yara a karamar hukumar Fagge sun yi zanga-zangar kin jinin sabuwar shugabar makarantar sakandiren GGASS Tudun Bojuwa.
Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta sanar da 4 ga Fabarairun 2025, a matsayin ranar da zata fara zanga zangar gama gari a Najeriya domin nuna fushinta akan karin kuɗin kiran waya da na Data da kaso 50 cikin 100.
Daga: Safiyanu Haruna Kiyama Ƙungiyar bunƙasa tattalin arzikin ƙasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS ta ce ta yi shirin da zai saukaka tattaunawa da ƙasashen Burkina Faso da Mali da kuma Nijar, waɗanda ke karkashin jagorancin mulkin soji da suka fice daga ƙungiyar a hukumance ranar 29 ga wannan watan. A cikin wata sanarwa da ta […]
Ƙungiyar Ma’aikatan Kafafen Yaɗa Labarai Ta Ƙasa SNB ta buɗe sabon ofis a jihar Kano, a wani ɓangare na ci gaba da taron bitar kara wa juna sani na kwanaki biyu da tsangayar koyar da aikin Jarida ta jami’ar Bayero Kano tare da haɗin gwiwar ƙungiyar SNB suka shirya.
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce Kashi 9.6 cikin 100 na daliban makarantun firamare a jihar Kano ne kawai ke nuna kwarewar karatu, kuma kashi 11.2 cikin 100 ne ke da ilimin lissafi. Shugabar ofishin UNICEF na Kano, Rahama Rihood Mohammed farah, ce ya bayyana hakan a ranar Juma’a […]
Kwararriyar likitan jarirai Efunbo Dosekun ta bayyana wasu hanyoyin da mata za su kiyaye domin guje wa haihuwar bakwaini dayin ɓarin ciki. Efunbo wacce ita ce shugaban likitocin asibitin wayar da kan mutane hanyoyin kula da jarirai da yara kanana ta bayyana haka yayin tattauna wa da maneman labara. Likitar ta ce cin abincin dake […]
Rundunar Sojin Nijeriya ta gudanar da jana’izar Dokin ta Sajan Dalet Danfari Akawala.