Labarai

Babban Labari

Fira Ministan Birtaniya ya yi murabus

Fira Ministan Birtaniya, Keir Starmer, ya yi murabus daga mukaminsa bayan matsin lamba da ya karu daga jam’iyyarsa ta Labour. Starmer ya sanar da sauka daga kujerarsa ne a cikin wata sanarwa da aka watsa kai tsaye a talabijin a safiyar Litinin. Ya bayyana cewa ya amince jam’iyyar Labour ba ta ganin shi a matsayin […]

Babban Labari

Kotu ta daure wata mata shekara 2 kan safarar jarirai

Wata Kotun Tarayya da ke Kalaba, Jihar Kuros Riba, ta yanke hukuncin daurin shekara biyu ga wata mata kan laifin safarar yara zuwa ƙasashen waje. Kotun ta tura matar mai suna Asuquo Edem zuwa gidan gyaran hali na tsawon shekara biyu, tare da zaɓi na biyan tara. Hukumar da ke yaƙi da fataucin bil’adama (NAPTIP) ce […]

Babban Labari

Gwamnatin Bauchi ta rufe masallaci saboda rikicin liman da ƴan kwamati

Gwamnatin Jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya ta rufe Masallacin Ibadurrahman da ke unguwar Shingen Abba a cikin garin Bauchi, sakamakon rikicin da ya shafe kusan shekaru uku yana gudana tsakanin kwamitin gudanarwar masallacin da limaminsa. Matakin ya zo ne domin daƙile yiwuwar ɓarkewar rikici da ka iya janyo asarar rayuka a tsakanin […]

Babban Labari

ACP Dahiru Yusuf Alkali ya samu yabo daga al’ummar Bichi da rundunar ƴan sandan Kano bayan ritaya daga aiki.

Al’ummar karamar hukumar Bichi sun shirya gagarumin bikin bankwana da tsohon area kwamanda na yankin Bichi, ACP Dahiru Yusuf Alkali, bayan ya kammala aikinsa da rundunar ƴan sandan Najeriya. Bikin karramawar ya samu halartar manyan baki da suka hada da shugabannin al’umma, masu rike da sarautun gargajiya da jami’an tsaro, da masu ruwa da tsaki […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000