Labarai

Babban Labari Labarai

Wane horo sojojin Najeriya za su samu daga dakarun Amurka?

Karo biyu a cikin wannan wata na Fabarairun 2026 aka tabbatar da isar dakarun Amurka a Najeriya. A farkon watan ne shugaban dakarun Amurka da ke a nahiyar Afirka (Africom), Dagvin Anderson ya tabbatar da cewa Amurka ta tura wata kwarya-kwaryar tawagar sojin Amurka zuwa Najeriya. Sai kuma ga shi a ranar Litinin shalkwatar tsaro […]

Babban Labari Labarai

An ga watan Ramadan a Najeriya

Hukumomin ƙasar sun sanar da ganin jinjirin watan azumin watan Ramadan na bana, wanda hakan ke nufin za a fara azumin daga gobe Laraba 17 ga watan Fabrairu a ƙasar ta Saudiyya. Shafin Haramain ne ya sanar da haka a kafar X, inda shafin ya ruwaito cewa, “an ga jinjirin wata a ƙasar Saudiyya. Don […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Najeriya za ta sallami daraktocin lafiya da suka daɗe a aiki

Ma’aikatar Lafiyar Najeriya ta bayar da umarnin sallamar duka daraktocin da suka shafe shekaru takwas a muƙamansu, nan take. Wannan mataki na zuwa ne bisa ga manufofin wa’adin shekaru takwas da dokokin sabunta aikin gwamnati suka tanada, inda ake buƙatar daraktoci su yi ritaya bayan cikar wa’adin. Sanarwar da ma’aikatar ta fitar “ta umurci shugabannin […]

Babban Labari Labarai

Gwamnati ta maka El-Rufai a Kotu

Gwamnatin Tarayya ta maka Nasir El-Rufai, tsohon Gwamnan Jihar Kaduna a kotu, kan zargin kutsen intanet a layin sadarwar Mashawarcin Shugaban Kasa kan sha’anin Tsaro, Nuhu Ribadu. Hukumar Tsaro ta DSS ce ta shigar da kara gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, inda take tuhumar El-Rufai da laifuka uku masu alaka da kutsen intanet. […]

Babban Labari Labarai

Kashim Shettima ya isa Kano domin karɓar gwamna Abba zuwa APC

Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya isa jihar Kano domin karɓar gwamnan Abba zuwa jam’iyyar APC, a wani muhimmin taron siyasa da ya ja hankalin jama’a. An shirya taron karɓar gwamnan ne a hukumance a filin wasan Sani Abacha Stadium, inda dubban magoya baya da shugabannin jam’iyya suka fara taruwa tun da wuri. Rahotanni sun […]

Babban Labari Labarai

Babandede Ya Sabunta Rajistarsa A APC, Ya Samu Gagarumar Tarba.

Tsohon Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Najeriya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, ya sabunta rajistar zamansa ɗan jam’iyyar APC a Hadejia, Jihar Jigawa. Babandede ya samu gagarumar tarba daga dimbin magoya baya da suka tarbe shi, daga ƙofar gari har zuwa mazabarsa ta Kasuwar Ƙuda, tafiyar mintuna kaɗan ce, amma ta ɗauki sama da awa […]

Babban Labari Labarai

Abubakar Usman ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026

Abubakar Usman daga garin Yama na jihar Kebbi ne ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026. Kifin da ya kama yana da nauyin kilogiram 59 kamar yadda alƙalan gasar suka sanar. Abubakar ya samu kyautar motoci biyu da naira miliyan ɗaya. Dubban masinta ne uska shigar gasar kamun kifin – da aka jima ba […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai