NUJ da Gwamnatin Jigawa Sun Hada Gwiwa Don Yaki da Labaran Kary
Nigeria Union of Journalists (NUJ) reshen Jihar Jigawa, tare da hadin gwiwar Gwamnatin Jihar Jigawa, sun shirya taron wa’azin Ramadan domin wayar da kan ‘yan jarida da al’umma kan illolin labaran karya da kuma kalaman kiyayya a kafafen yada labarai. An gudanar da taron ne a ranar Asabar a sakatariyar NUJ da ke Dutse, babban […]









