Labarai

Labarai

NUJ da Gwamnatin Jigawa Sun Hada Gwiwa Don Yaki da Labaran Kary

Nigeria Union of Journalists (NUJ) reshen Jihar Jigawa, tare da hadin gwiwar Gwamnatin Jihar Jigawa, sun shirya taron wa’azin Ramadan domin wayar da kan ‘yan jarida da al’umma kan illolin labaran karya da kuma kalaman kiyayya a kafafen yada labarai. An gudanar da taron ne a ranar Asabar a sakatariyar NUJ da ke Dutse, babban […]

Babban Labari Labarai

Gobara ta sake tashi a wata kasuwa a Kano

Wata gobara da ta tashi da asuba ta lalata akalla shaguna 50 a kasuwar Fatima Simra Multi-Purpose Market da ke unguwar Dakata a Jihar Kano. Shugaban kwamitin kashe gobarar kasuwar, Dauda Haruna Chula, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce gobarar ta fara ne misalin ƙarfe 4 na asubahin ranar Juma’a. Ya bayyana cewa […]

Babban Labari Labarai

Yadda Najeriya ke ƙoƙarin rage neman taimakon tsaro daga Amurka

Ziyarar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya kai birnin Brussels a wannan mako ta nuna wani sabon yunƙuri na Gwamnatin Tarayya wajen faɗaɗa abokan hulɗarta a fannin tsaro, domin rage dogaro da Amurka kaɗai. Najeriya, ƙasar da ta fi kowacce yawan jama’a a Afirka, na fuskantar ƙalubalen tsaro da […]

Babban Labari Labarai

Jami’an ICPC sun bincika gidan El-Rufai da ke Abuja

Jami’an Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya ICPC sun binciki gidan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke Abuja a ranar Alhamis. Mai bai wa tsohon gwamnan shawara kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ne ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwar da ya fitar a shafinsa na X. A […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan jihar Jigawa Mallam Umar Namadi Ya rage lokacin aikin ga ma’aikata Saboda azumi

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya amince da rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnati a lokacin azumin watan Ramadan. ‎ ‎Gidan Rediyon Jihar Jigawa ya rawaito cewa, wannan na cikin sanarwar da Shugaban Ma’aikatan Jihar, Muhammad K Dagaceri, ya sanyawa hannu a ranar Laraba 18 ga Fabrairu 2026. ‎ ‎Sanarwar ta ce bisa sabon […]

Babban Labari Labarai

Hisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a Kano

Hukumar Hisbah a jihar Kano ta ce jami’anta sun kama wasu mutum tara Musulmai a jiya Laraba a take ranar farko ta azumin watan Ramadan saboda an gan su suna cin abinci da tsakar rana. Jihar Kano na da yawan Musulmai, inda tsarin shari’ar Musulunci ke aiki tare da dokokin ƙasa na yau da kullum. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai