Tinubu ya tura jakadu 4 daga cikin 68 da aka tantance
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da tura jakadu huɗu daga cikin jakadu 68 da Majalisar Dattawa ta tantance tare da amincewa da su a watan Disambar da ya gabata. Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan yaɗa labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya […]









