Labarai

Babban Labari

Lauyoyin gwamnatin Kano za su fara gabatar da shaidu kan zargin kisan gillar matar aure da ƴayan ta 6

Gwamnatin jihar Kano, ta bayyana cewa ta kammala shirin fara gabatar da shaidun ta, kan mutanen da ake zargi da kisan kan matar aure Fatima Abubakar da yayanta shida, a unguwar Chiranci Darayi. Lauyan gwamnatin jihar Kano, barista S.M.Tahir, ne ya bayyana hakan bayan gurfanar da wadanda ake zargin a babbar kotun jihar karkashin jagorancin […]

Babban Labari

Harin Iran a Isra’ila ya jikkata mutum 14

Rahotanni daga hukumomin Isra’ila sun ce wani hari da Iran ta kai da makami mai linzami a Tel Aviv a yau ya jikkata mutum 14. Ba a samu rahoton cewa harin ya lalata wurare ba lalacewa amma hukumomin agajin gaggawa na Isra’ila sun ce mutum goma sha huɗu sun jikkata sakamakon hare-haren a unguwannin da […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Bakori ya gargaɗi masu cin zarafin mutane a shafukan sada zumunta.

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa aikin tsaro da al’umma ya taka muhimmiyar rawa wajen inganta tsaro da zaman lafiya jihar. CP Bakori, ya bayyana hakan ne a ci gaba da bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026, tare da yin aiyukan hidimtawa al’umma a sassa dabam-daban na jihar. […]

Babban Labari

Tinubu ya nemi majalisa ta amince ya ƙara naira tiriliyan 9 cikin kasafin kuɗin 2026

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi Majalisar Dokokin Ƙasa ta amince da ƙara naira tiriliyan 9 a cikin kasafin kuɗin shekarar 2026, wanda hakan zai ɗaga jimillar kasafin daga naira tiriliyan 58.4 zuwa naira tiriliyan 67.4. An bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya karanta a zaman majalisa […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000