Labarai

Babban Labari Labarai

NBRP ta yi alkawarin hada kai da hukumar NOA don kara sanya son karatu ga yan Nijeriya

Hukumar wayar da kan al’umma ta ƙasa NOA tare da hadin gwiwa da Gamayyar Ƙungiyoyin Haɗin Kan Makaranta Littattafai da Raya Al’adar Karatu wanda a turanci ake kira Network of book club and reading culture suka yi tsari domin gina son kararu tare da samun Ingantaccen ilimi ga ‘yan kasa. ‎ ‎Da yake jawabi Amadadin […]

Babban Labari Wasanni

Senegal ta lashe gasar AFCON ta 2025

Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na gasar. Ɗan wasan tsakiyar Senegal, Pape Gueye ne ya jefa ƙwallo ɗaya tilo a raga a minti na 94, bayan shafe minti 90 ba tare da zura ƙwallo a […]

Babban Labari Labarai

Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama wadanda ake zargi da kashe matar aure da yayan ta 6 a Dorayi.

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta samu nasarar kama mutanen da ake zargi da kashe matar aure da yayan 6, a unguwar Chiranchi Dorayi dake karamar hukumar Kumbotso. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a ranar Lahadi. Sanarwar […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar ci gaban Haɗejia (HSDPG) ta yaba wa tsohon shugaban hukumar shigi da fici Muhammad Babandede OFR, OCM.

Ƙungiyar Hadejia Strategic Development Plan Group (HSDPG) mai ƙoƙarin samar wa ƙasar Haɗejia ci gaba mai ɗorewa, ta samu kyakkyawar tarba da liyafar cin abinci ta musamman daga hannun Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Nijeriya, Mai Ritaya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, a babban birnin tarayya Abuja, gabanin fara taron tantancewa da tabbatar da Shirin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai