Labarai

Babban Labari Labarai

An kashe fiye da ƴan bindiga 200 a jihar Kogi

Hukumomin Najeriya sun ce jami’an tsaro sun kashe fiye da ‘yanbindiga 200 a wani “gaggarumin samamen hadin gwiwa” da aka gudanar a jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, yayin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da ƙoƙarin daƙile matsalar rashin tsaro a ƙasar. ‘Yansanda sun kuma kama wasu da ba a fayyace adadinsu […]

Babban Labari Labarai

An daƙile wani harin ’yan bindiga a Gombe

Jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani harin ’yan bindiga da ake zargi an yi yunƙurin kaiwa garin Guda Lamido, da ke yankin Kashere a ƙaramar hukumar Akko ta Jihar Gombe. Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe huɗu na asubahin ranar Talata, 13 ga Janairu, 2026, bayan da aka samu rahoton cewa wasu ’yan […]

Babban Labari Siyasa

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An tsaurara ƙarin jami’an tsaro a gidan Gwamnatin Jihar Kano a safiyar Litinin a yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf. Wakilinmu ya lura cewa an girke ƙarin ’yan sanda da jami’an hukumar tsaro ta DSS a babbar ƙofar shiga da wasu muhimman wurare a gidan gwamnatin. Sojoji sun ceto fasinjojin da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai