Labarai

Babban Labari Labarai

Kotu ta hana a yi belin Abubakar Malami

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da buƙatar neman beli da tsohon ministan Shari’ar Najeriya, Abubakar Malami ya yi domin sakin sa daga hannun hukumar EFCC. Mai Shari’a Babangida Hassan ya ce bai zai iya amince wa da buƙatar belin ba saboda doka ta bai wa hukumar EFCC ta tsare tsohon ministan […]

Noma Da Kiwo

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta Amince da Fitar da Naira Biliyan 3.2 Domin Noma da Ƙarfafa Matasa

Majalisar Zartarwa ta Jihar Jigawa ta amince da fitar da sama da naira biliyan 3.2 domin aiwatar da shirye-shiryen bunkasa harkokin noma da kuma ƙarfafa matasa a fadin jihar. Kwamishinan Yada Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu na jihar, Honarabul Sagir Musa, ne ya bayyana hakan yayin da yake yi wa manema labarai bayani kan sakamakon […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000