Labarai

Babban Labari

Ba na tsoron duk wata barazana daga Gwamnatin Tarayya a yayin zaɓen Osun — Gwamna Adeleke

Gwamnan Jihar Osun kuma ɗan takarar jam’iyyar Accord Party, Ademola Adeleke, ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa ba ya tsoron ƙarfin Gwamnatin Tarayya ko goyon bayan da wasu gwamnoni ke ba wa jam’iyyar APC gabanin zaɓen gwamna na ranar 15 ga watan Agusta. Adeleke ya siffanta kansa a matsayin garnaƙaki kuma sarkin aiki wanda ke da […]

Wasanni

Mahaifin Lionel Messi, Jorge, ya rasu yana da shekara 68

Jorge, mahaifin Lionel Messi, ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya na dogon lokaci. Jorge, wanda ya kasance wakilin ɗansa tun lokacin da Messi yake da shekara 14, ya rasu a wani asibiti da ke garinsu na Rosario, Argentina, da sanyin safiyar Asabar. Bayan raɗe-raɗin da aka yi kan lafiyarsa a […]

Labarai

KACRAN: Babu wani babban rikicin manoma da makiyaya a Yobe

Ƙungiyar Makiyaya ta Kulen Allah ta Najeriya (KACRAN) ta ce jihar Yobe ba ta samu wani babban rikicin manoma da makiyaya da ya haddasa asarar rayuka ko lalata dukiya ba tun bayan fara kakar noman shekarar 2026. A cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar bayan wani taron wayar da kan jama’a a Damaturu, KACRAN […]

Labarai

CP Ibrahim Bakori ya kai gaisuwar ban-girma ga Sarkin Karaye tare da halartar bikin rantsar da yan NYSC.

Kwamishinan ’yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyara fadar mai martaba sarkin Karaye, Alhaji Dr. Muhammad Maharaz, inda suka tattauna kan harkokin tsaro da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro da al’umma. CP Bakori ya ce ziyarar na daga cikin kokarin rundunar na karfafa aikin ’yan sanda tare da al’umma, bisa umarnin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000