Kano: Ƙungiyar ‘Yan Jaridu, NUJ, Ta Taya Abba Kabir Yusuf Murna Lashe Zaɓe
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Ƙasa, reshen jihar Kano, ta taya zaɓaɓɓen Gwamnan jihar na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a zaɓen Gwamnan da aka gudanar.
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Ƙasa, reshen jihar Kano, ta taya zaɓaɓɓen Gwamnan jihar na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a zaɓen Gwamnan da aka gudanar.
Allah ya yi wa Tsohon alƙalin alƙalan kotun ɗaukaka ƙara ta shari’ar musulunci ta jihar Kwara rasuwa, mai shari’a Abdulmutallib Ahmad Ambali.
Hukumar ta kuma sha alwashin ci gaba da nuna ba sani ba sabo a kan tabbatar da bin dokar hana acaba a birnin, duk kuwa da irin hare-haren da ta ce ana kai wa jami’anta.
Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado ta bai wa zababben shugaban kasa Bola Tinubu shawarar kara wa ma’aikata albashi saboda shirin gwamnati na janye tallafin man fetur a watan Yuni mai zuwa.
A jiya ne Majalisar Zartarwa ta Tarayya FEC, ta amince da kashe Naira biliyan N24.20 a wasu kwangiloli biyu domin samar da intanet kyauta a wuraren taruwar jama’a
Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da take zargi da safarar tabar wiwi bayan ta cafke su da kilo 7 na wasu haramtattun kayan maye.
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya, DSS ta tabbatar da yunkurin da wasu ke yi domin samar da gwamnatin rikon kwarya a ƙasar, hukumar ta ce tana ganin hakan wani shiri ne na yi wa tsarin demokradiyya kafar ungulu da kuma son jefa kasar cikin rikici.
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya rantsar da tsohon shugaban ‘yan sanda Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar ‘yan sanda na kasa.
Wani mai haɗa wa ƙungiyar Boko Haram, mai suna Awana Gaidam ya rasa ransa bayan ya yi kuskuren taka wani bam da ya binne wa dakarun ƙasar nan domin ya tashi da su, wanda nan take bam ya tashi da shi.
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya Catriona Laing ta ce an ƙi bai wa mata a ƙasar damar da ta kamata wajen ganin sun bayar da gudummawa domin ci gaban ƙasar.