Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jigawa Ta Yi Alkawarin Haɗin Gwiwa da Sabon Amirul Hajj
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta yi alkawarin cikakken haɗin gwiwa da goyon baya ga sabon Amirul Hajj na jihar, Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Mohammed Hameem Nuhu Sunusi, domin nasarar aikin Hajjin shekarar 2026. Darakta Janar na hukumar, Alhaji Ahmad Umar Labbo, ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai da […]