Tinubu ya nemi tura ƙarin jakadu 32 zuwa ƙasashen waje
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya miƙa wa majalisar dattawa sunayen mutum 32 da yake son turawa a matsayin jakadun ƙasar zuwa ƙasashen waje. Wata sanarwa da fadar shugaban ƙasar ta fitar a yau Asabar ta ce shugaban ya nemi majalisar ta gagaggauta tantancewa da amincewa da mutanen. Sunayen sun ƙunshi Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin […]