Labarai

Yan Sanda Sun Gano Sauran Abubuwan Fashewa 7 A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da rasuwar mutane 5 yayin da wasu 10 suke samun kulawar likitotci a asibitin koyarwa na Mallam Aminu kano, biyo bayan tashin wani abun fashewa , a gidan Karfe dake kan titin Eastern Bypass. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa da safiyar […]

Read more

Wata Kotu Ta Takaitawa Wani Tela Lokacin Yin Aiki A Kano

Wata kotu a jihar Kano ta samu wani tela da laifin gurɓata muhalli saboda karar da keken dinkin sa . Ma’aikatar kula da muhalli ta jihar ce ta kai ƙarar telan mai suna Mubarak Yusuf, kan yadda keken ɗinkinsa da kuma injin janareto ke damun mutanen anguwar da yake da daddare. Wata sanarwa da ma’aikatar […]

Read more

Jamia’n Tsaro Sun Kama Yan Daba 398 Da Makamai A Kaduna

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da kama mutum 398 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin wata babbar samame da aka ƙaddamar domin kawar da masu aikata laifi a fadin jihar. Wannan farmaki da aka gudanar cikin kwanaki tara na farko, na ƙarƙashin wani rundunar haɗin gwiwa ta musamman da gwamnatin […]

Read more