Lamido ya ce, Tinubu yana bashi dairiya in yana wasu maganganu akan Dimokuradiyya. Musamman in yana kakkausar martani game da yadda shugaban kasa ya soke zaben na 12 ga watan Yuni.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da rasuwar mutane 5 yayin da wasu 10 suke samun kulawar likitotci a asibitin koyarwa na Mallam Aminu kano, biyo bayan tashin wani abun fashewa , a gidan Karfe dake kan titin Eastern Bypass. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa da safiyar […]
Wata kotu a jihar Kano ta samu wani tela da laifin gurɓata muhalli saboda karar da keken dinkin sa . Ma’aikatar kula da muhalli ta jihar ce ta kai ƙarar telan mai suna Mubarak Yusuf, kan yadda keken ɗinkinsa da kuma injin janareto ke damun mutanen anguwar da yake da daddare. Wata sanarwa da ma’aikatar […]
Daga : Sharif Khalifa Sharifai Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf , bayan dawowar sa daga kasa mai tsarki, ya kai ziyara kasuwar wayoyi ta Farm center domin jajantawa wadan Iftila`in Gobara ya rutsa ya shafa. Gwamnan ya kai ziyarar ne da yammacin ranar Juma`a ya kuma samu rakiyar sakataran Gwamanatin jihar, Umar Faruk […]
Wata kotun Majistare da ke zamanta a unguwar Nomansland a Kano ta tura wani matashin dan TikTok din nan da ya yi kaurin suna wajen tare titi yana wanka a Kano gidan kurkuku. Kotun dai ta sami matashin mai suna Umar Hisham Fagge, wanda aka fi sani da Tsulange, zuwa gidan yari har zuwa ranar […]
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da kama mutum 398 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin wata babbar samame da aka ƙaddamar domin kawar da masu aikata laifi a fadin jihar. Wannan farmaki da aka gudanar cikin kwanaki tara na farko, na ƙarƙashin wani rundunar haɗin gwiwa ta musamman da gwamnatin […]
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kaddamar da aiyukan da samar domin ci gaban al’ummarsa wanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kaddamar da su a ranar Alhamis a jihar. Gwamna Uba Sani ya yi wadannan aiyuka ne cikin shekaru biyu da ya yi yana mulkin jihar. Wasu daga cikin ayyukan da aka […]
A ci gaba da ƙoƙarinta na tabbatar da kyawawan halaye da kuma samar da zaman lafiya a tsakanin al’umma, Hukumar Hisbah ta Jihar Yobe ta lalata katan 243 na barasa da galan 100 na barasa da aka haɗa a gida, da aka fi sani da sukudaye. A wata sanarwa da jami’in yaɗa labarai na Hukumar, […]
Cibiyar Kasafin kudi Lafiya ta Afirka (AHBN) a Nijeriya ta jaddada bukatar ƙara ba da kuɗi da kuma sakin kuɗi da wuri don shirye-shiryen alluran riga kafi a Jihar Kano. Dr. Musa Muhammad Bello, Wakilin AHBN na Jihar Kano , ya yi wannan kira yayin wani taron manema labarai da rarraba katin sakamako a Asibitin […]