Labarai

Tsohon Kwamishinan Yan Sandan Kano CP Sama’ila  Dikko Ya Ce Boye Laifin Yaya Ne Ke Rura Rikicin Fadan Daba.

Tsohon kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya bayyana cewa iyaye suna da matukar gudunmawar da za su bayar domin tabbatar da dakile matsalar fadan daba dake fuskantar al’ummar jihar Kano a halin yanzu. Sama’ila Dikko, ya bayyana hakan ne a daren jiya talata, yayin tattaunarwasa da MUHASA TV da Radio ta […]

Read more

Cikin Hotuna: Halin Da Makarantar Taraunin Kudu Ke Ciki A Kano

Yayin da harkar Ilimi a Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsaloli,  wasu makarantun gwamanati a jihar Kano sun koka kan halin da makarantunsu ke ciki. Wanna  na zuwa ne yayin da wata makarantar Sakandare dake  karamar  hukumar  Tarauni , ta bayyana fargabarta game da makomar karatun yara,  sakamakon zargin da ake yiwa wasu batagarin […]

Read more

Yan Sandan Kano Sun Kama Yan Daba 51

Rundunar ‘yansanda jihar Kano a Najeriya ta sanar da kama mutum 51 da take zargi da zama ‘yan daba a cikin wani samame da ta kwashe kwana uku tana kai wa a unguwanni daban-daban na na garuruwa cikin ƙwaryar birnin jihar. Ta kuma ce an samu makamai da miyagun ƙwayoyi daga hannun waɗanda ta kama […]

Read more

Gwamnan Yobe Ya Tallafawa Manoma 1,000 Da Kayan Aikin Gona

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya raba kayayyakin noma ga magidanta 1,000 da suka hada da ‘yan gudun hijira daga Mandunari da ke karamar hukumar Gujba da sauran al’ummomin da suke zaune a yankin. Da yake jawabi a gidan gwamnati da ke Damaturu, Buni ya bayyana cewa, duk da cewa al’ummomin Mandunari ya kasance […]

Read more