Tag: jigawa

Gwmnan Jihar Jigawa, Umar Namadi Dan Modi
Babban Labari

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Ci Mutane Biyu A Jigawa

Rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar Jigawa ta ce an samu  mummunan rikici tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Birnin Kudu. An ce lamarin ya yi sanadin mutuwar mutum biyu da ƙona wasu gidaje uku. ‘Yan sandan sun ce sun kama mutum biyar da hannu a afkuwar rikicin, inda ake ci gaba da gudanar […]

Labarai

Gwamnan Jigawa ya naɗa sabon shugaban jami’ar SLU

  Gwamna Umar A. Namadi, ya amince da naɗin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai, a may sabon shugaban jami’ar Sule Lamiɗo, Kafin Hausa (SLU) Wannan amincewa na ƙunshe ne a cikin jawabin da sakataren gwamnatin jihar, Malam Bala Ibrahim, ya fitar. Sannan ya yi ƙarin haske da cewa naɗin nasa ya biyo bayan miƙo sunansa da […]

Gwamnatin Neja ta umarci masu gidaje a kan magudanan ruwa su yi gaggawar tashi
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Fara Yaki Da Ambaliya

Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da cewa ta yi nasarar yashe kogin Hadeja a tazarar da ta kai kilomita 60 tare da gina katangar kariya a tsawon kilomita 100 domin magance matsalar ambaliyar ruwa da ake samu a jihar.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai