Kano

Magoya bayan Kwankwaso sun ƙi halartar taron Gwamna Abba

A daidai lokacin da raɗe-raɗen sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam’iyyar NNPP zuwa APC ke ci gaba da ɗaukar hankali a Kano, an sake ganin wata sabuwar ɓarakar da ke nuna akwai tsamin dangantaka tsakanin gwamnan da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. A ƙarshen mako, wasu manyan magoya bayan Kwankwaso sun ƙaurace […]

Read more

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An tsaurara ƙarin jami’an tsaro a gidan Gwamnatin Jihar Kano a safiyar Litinin a yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf. Wakilinmu ya lura cewa an girke ƙarin ’yan sanda da jami’an hukumar tsaro ta DSS a babbar ƙofar shiga da wasu muhimman wurare a gidan gwamnatin. Sojoji sun ceto fasinjojin da […]

Read more

Yan sanda sun tsare rijistaran kotu da zargin sanya kudin marayu miliyan 35 a Crypto

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta tabbatar da kama wani rijistaran kudi na babbar kotun shari’ar musulinci dake zamanta, a Goron Dutse, mai suna Mahmud Sadik, bisa zargin karkatar da kudin marayu naira miliyan talatin da biyar. Babban magatakardar kotunan shari’ar musulinci na jihar Kano, Dr. Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da cafke jami’in […]

Read more

Ganduje ya janye shirin kafa sabuwar Hisbah a Kano

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da janye yunƙurinsa na kafa rundunar ƴan sakai da ya kira da Hisba Fisabilillah. A wata sanarwa da shugaban kwmaitin na kafa Hisba a Kano ƙarƙashin Ganduje, Baffa Babba Ɗan Agundi ya fitar ranar Talata, Ganduje ya ce janyewar ta faru ne bayan ganawa da masu […]

Read more

An yanka Ladanin masallaci a Kano

Wani matashi ya yi wa wani Ladani mai Mallam Zubairu Kasim dan shekaru 70 yankan rago a wani masallaci a unguwar Maraba Hotoro  dake kano. Al’ummar unguwar sun shiga damuwa bayan matashin da ake zargi ya yanke maƙogwaron dattijon a lokacin kiran Sallar Asubahin ranar Litinin. An ruwaito cewa da misalin ƙarfe 5 na asuba, […]

Read more