Tag: Nijar

Babban Labari

Nijar ta fice daga ƙungiyar ƙasashe masu amfani da harshen Faransanci

Jamhuriyar ta sanar da matakin ficewa daga ƙungiyar ƙasashe masu amfani da harshen Faranshi, wato International Organisation of the Francophonie (OIF). Sanarwar da gwamnatin ƙasar ta tura wa ofisoshin jakadancinta a ƙasanshen duniya a yau Litinin 17 ga watan Maris, wadda ta samu sa hannun babban sakataren gwamnatin ƙasar, Laouali Labo, ta ce “Jamhuriyar Nijar […]

Babban Labari Labarai

Ambaliya Ta Karya Gada A Kasar Nijar

Daga Suraj Na Iya Idris Kududdufawa Babbar gadar da ake shiga babban birnin Yamai a kasar Nijar ta karye sakamakon mamakon ruwa saman da ake yi samu a yankin.  Gadar ta karye ne tsakanin mahadar jihar Doso da mahadar shiga birnin na Yamai. Mafiya yawan al’ummar da suke bi ta jihar Doso domin shiga birnin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai