A Kawo Min Inda Na Ce Shiga Siyasa Haram Ne — Sheikh Pantami
Fitaccen malamin Musulunci Sheikh Isa Ali Pantami ya ƙalubalanci masu da’awar cewa a baya ya ce shiga siyasa haramun ne da su kawo shaidar abin da suke iƙirarin. Sheikh Pantami wanda ya kasance tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani, ya jefa wannan ƙalubale ne bayan da ya bayyana aniyarsa ta neman tsayawa takarar […]










