Yan Sanda Sun Fara Binciken Kisan Gillar Da Aka Yiwa Matar Aure A Kano
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta ce ta fara gudanar da bincike kan zargin kisan gillar da aka yi wa wata matar aure mai suna, Ruma Sha’aibu yar shekaru 24, a yankin unguwar Alhamis – Farawa karamar hukumar Kumbotso ta jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya tabbatar da faruwar […]