Ɗangote Zai Fara Shigo Da Ɗanyen Mai Daga Libiya
Kamfanin labarai na Reuters ya ruwaito cewa matatar man fetur din Dangote da ke jihar Legas ta fara wata tattaunawa da ƙasar Libiya da ake sa ran za ta bada damar fara sayo ɗanyen man da za ta rika tacewa har ganga dubu dari 6 da 50 kullum. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin […]