Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Bayan Cire Tallafin Man Fetur

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Shugaban kungiyar Joe Ajaero shi ne ya sanar da haka, bayan wani taron gaggawa da shugabannin kungiyar suka yi yau a Abuja.

Read more

Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

Read more

Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Shugaban Kasa Ta ja hankalin Lauyoyin Peter Obi

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

A ci gaban da zaman kotun sauraren ƙararraki na zaɓen shugaban ƙasa, kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasar ta caccaki dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, kan rashin shirya wa karar da ya shigar na kalubalantar nasarar Shugaba Bola Tinubu

Read more

Ƙungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Shugaba Tinubu Ya Cika Alƙawarin da Ya Dauka

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya cika alƙawarin da ya ɗauka na tabbatar da tsaro da rage talauci a yankin Arewa.

Read more

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano Ta Kame Mutane 93 Bisa Zargin Ta da Tarzoma

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Muhammed Usaini Gumel ne ya bayyana haka a jiya a yayin wata zantawa da manema labarai.

Read more

Ƙungiyar ‘Yan Jaridu Ta Ƙasa, NUJ, Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.

Read more

Cin Hanci da Rashawa: Wata Ƙungiya Ta Bukaci EFCC Ta Cafke Tsohon Gwamnan Kano

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Wata ƙungiya mai zaman kanta mai suna War Against Injustice ta buƙaci hukumar Yaƙi da Masu Yi Tattalin Arziƙin Ƙasa Zagon Ƙasa da ta cafke tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje bisa zargin lafin cin hanci da rashawa.

Read more

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Sake Wasu Sabbin Naɗe-naɗe Guda 5

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da naɗa wasu ƙarin mutane biyar mukamai daban-daban. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da Sakataren yada labaran gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya sanya wa hannu

Read more

Koriya ta Arewa Ta Harba Makamin Leƙen Asirin da ya Sanya Wa Ƙasashe 2 Fargaba

Muhammad Auwal SuleimanMay 31, 20230

Ƙoƙarin ƙasar Koriya ta Arewa na  harba makami mai linzami da ke ɗauke da tauraron dan’Adam na leken asiri ya gamu da tazgaro, Lamarin ya sa Japan da Koriya ta Kudu umartar miliyoyin mutane su shirya sauya matsugunai.

Read more

Gwamnan Zamfara ya yi naɗe-naɗen farko na hidimansa

Muhammad Auwal SuleimanMay 31, 20230

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi naɗe-naɗen farko na waɗanda za su taimaka masa wajen tafiyar da gwamnati.

Read more

Posts navigation

1 … 227 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama