Majalisar Dokokin Ribas ta fara shirye-shiryen tsige Gwamna Fubara

Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta fara shirye-shiryen tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa, Ngozi Odu, lamarin da ya haddasa ruɗani a siyasar jihar. A zaman majalisar na ranar Alhamis, da Kakakin Majalisar, Martins Amaewhule, ya jagoranta, Shugaban Masu Rinjaye, Major Jack, ya karanta takardar zargin da ake yi wa gwamnan bisa aikata manyan laifuka. Ya […]

Read more

Jigawa Ta Dakatar da ‘Yan Kwangilar Ciyar da Ɗalibai Saboda Zargin Damfara da Rashin Ingancin Abinci

Daga Ali Rabiu Ali, Dutse Ma’aikatar Jin-ƙai da Ayyuka na Musamman ta Jihar Jigawa ta dakatar tare da sallamar wasu ‘yan kwangilar ciyar da ɗalibai a makarantun kwana, bisa zargin yin almundahana, ƙara adadin ɗalibai ba daidai ba, da kuma samar da abinci mara inganci. Matakin ya biyo bayan binciken bazata (sting operation) da ma’aikatar […]

Read more