Tsohon Shugaban Alkalan Najeriya Ibrahim Tanko ya rasu

Allah Ya yi wa tsohon Shugaban Alkalai na Najeriya, Mai Shari’a Ibrahim Tanko Mohammed, rasuwa. Mai Shari’a Ibrahim Tanko Mohammed, ya rasu yana da shekara 71, kamar yadda Gwamnatin Jihar Bauchi ta tabbatar. Rahotanni sun ce marigayin ya rasu ne a wani asibiti da ke kasar Saudiyya a ranar Talata da safe. Kungiyar Dalibai Musulmi […]

Read more

An yanka Ladanin masallaci a Kano

Wani matashi ya yi wa wani Ladani mai Mallam Zubairu Kasim dan shekaru 70 yankan rago a wani masallaci a unguwar Maraba Hotoro  dake kano. Al’ummar unguwar sun shiga damuwa bayan matashin da ake zargi ya yanke maƙogwaron dattijon a lokacin kiran Sallar Asubahin ranar Litinin. An ruwaito cewa da misalin ƙarfe 5 na asuba, […]

Read more

Matashi ya kashe mutum 3 a masallaci a Abuja

Wani matashi ya kashe mutum uku a masallaci a yayin da suke jiran Sallar Asuba a yankin Gwarimpa das ke Babban Birnin Tarayya, Abuja. Matashin ya daɓa wa mai kula da masallacin da wasu mutum biyu wuƙa har lahira a yayin da suke jiran sallar ne a masallacin da ke Kado Bimko a shiyyar First […]

Read more

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta yaye ƙarin kurata 3,439

Hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu (NAM), ya yi kira ga sabbin jami’an soja 3,439 da aka horas da su dukufa wurin nuna ƙwarewa yayin gudanar da ayyukansu. Dakarun da aka ɗauka waɗanda ke cikin runduna ta 89 na rundunar sojojin Najeriya, sun samu nasarar kammala horon na tsawon watanni shida a […]

Read more