Ƙungiyar ‘Yan Jaridu Ta Ƙasa, NUJ, Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna
Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.