APC za ta gudanar da zaɓen fitar da gwanin shugaban ƙasa a gobe Asabar
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da zaɓen fitar da gwanin takarar shugaban ƙasa a gobe Asabar ta hanyar ƴartinƙe. Cikin wata sanarwa da jam’iyyar ta fitar ta ce za a gudanar da zaɓukan a faɗin mazaɓun ƙasar 8,809. Shugaba Tinubu da Stanley Osifo ne ke neman tikitin tsayawa jam’iyyar takara a zaɓen […]