Kotu ta daure wata mata shekara 2 kan safarar jarirai
Wata Kotun Tarayya da ke Kalaba, Jihar Kuros Riba, ta yanke hukuncin daurin shekara biyu ga wata mata kan laifin safarar yara zuwa ƙasashen waje. Kotun ta tura matar mai suna Asuquo Edem zuwa gidan gyaran hali na tsawon shekara biyu, tare da zaɓi na biyan tara. Hukumar da ke yaƙi da fataucin bil’adama (NAPTIP) ce […]