Ambaliya ta mamaye wasu sassan Abuja

Mamakon ruwan sama da aka yi a Abuja ya haddasa ambaliyar ruwa a wasu sassan Babban Birnin Tarayya, Abuja lamarin da ya jefa mazauna yankunan cikin halin ƙunci tare da katse zirga-zirga. Daga cikin wuraren da ambaliyar ta fi shafa akwai Wuse 2, musamman titin Adetokunbo Ademola, inda ruwa ya mamaye hanyoyi da muhallai. Bidiyoyi […]

Read more

Mutane 5 sun mutu sakamakon rushewar gine-gine a Kano

Aƙalla mutane biyar ne suka mutu, yayin da aka ceto wasu tara bayan rushewar wasu gine-gine biyu a sassa daban-daban na Jihar Kano a ranar Asabar, sakamakon ruwan sama mai ƙarfi. Ginin farko ya rushe ne a yankin Gaida Sabon Titi, a kan hanyar gidan man Salbas da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, inda wani bene […]

Read more

Hisbah za ta fara farautar masu aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce, za ta fara tsauraran matakan daƙile ayyukan da ba su dace ba a faɗin jihar ƙarƙashin sabon shirin “Operation Kano First”. Mataimakin Kwamandan Janar na Hukumar, Mujahid Aminuddeen ne ya bayyana hakan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa Hisbah motoci 10 da babura 50 domin ƙarfafa […]

Read more