Ɗalibai makafi 135 sun rubuta jarrabawar JAMB a Kano

Aƙalla ɗalibai 135 masu lalurar gani ne suka rubuta Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu ta 2026 (UTME) na Hukumar JAMB a Jihar Kano. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da shirin ya cika shekaru 10 da ba wa ɗalibai masu nakasa damar rubuta jarrabawar tun daga shekarar 2017. Da yake jawabi ga ’yan jarida bayan […]

Read more

Jirgin ‘yan cirani ya kife a tekun Libiya

Rahotanni daga kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa aƙalla ‘yan cirani 6 sun mutu sakamakon nutsewa da kwale-kwalen da suke ciki ya yi a tashar ruwa ta Toruk da ke Libiya . Makowanno biyu da suka gabata sama da mutane saba’in ne suka rasa rayukansu a Libiya bayan kwalekwalen da suke ciki ya kife. Mafi […]

Read more

Da buƙatar samar da takin zamani ga manoman Najeriya – MDD

Mataimakiyar sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Amina Muhammed ta nemi gwamnatin Najeriya ta samar da sabbin tare-tsare da za su baiwa manoman ƙasar damar samun takin zamani. Amina ta bayyana haka ne yayin tattaunawarta da jaridar TheCable da ke Najeriya, a birnin Washignton DC na Amurka, yayin da aka mata tambaya kan yadda za a bunkasa […]

Read more

Ƴan sanda sun tsaurara tsaro a cibiyoyin JAMB jihar a Jigawa

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Jigawa, CP Haruna A. Yahaya, ya kai ziyara cibiyoyin rubuta jarrabawar JAMB, don duba  yanayin tsaron wuraren da ake gudanar jarrabawar. Ziyarar tasa na da nufin tabbatar da cewa an gudanar da jarrabawar cikin kwanciyar hankali da lumana da kuma bin tsari, ba tare da an samu wata matsala ba. Kakakin […]

Read more