Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Rundunar haɗin gwiwa ta sojojin Najeriya a Arewa maso Gabas, wato Operation Hadin Kai, ta ce ta ceto mutane sama da 47, akasarinsu mata da yara, daga hannun ‘yan ta’addan ISWAP a jihar Borno. Jami’in yaɗa labaran rundunar, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Talata a Maiduguri. […]

Read more

Mutane sama da 1,000 sun kamu a da cutar Ebola a Congo

Cutar Ebola ta kama sama da mutane dubu daya a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, yayin da barkewar cutar ta bazu zuwa sansanin ‘yan gudun hijira na uku, sannan ta yi sanadin mutuwar wata yarinya yar kimanin watanni 18. Gwamnatin Kongo ta tabbatar da cewa adadin mutanen da suka mutu ya kai 254. Yaduwar cutar cikin sauri […]

Read more

Ya kamata gwamnatin Najeriya ta rage farashin man fetur – Sheikh Qaribullah

Shugaban ɗarikar Ƙadiriyya na Afirka, Sheikh Qaribullah Sheikh Nasiru Kabara, ya buƙaci gwamnatin Najeriya ta duba yiwuwar rage farashin man fetur domin sauƙaƙa wa al’umma matsin rayuwar da suke fuskanta. Shehin Malamin ya bayyana hakan ne ta bakin wakilinsa, Sheikh Abdulgaffar Nasiru Kabara, wanda ya wakilce shi a taron Qadiriyya Media Connect da aka gudanar […]

Read more

Fira Ministan Birtaniya ya yi murabus

Fira Ministan Birtaniya, Keir Starmer, ya yi murabus daga mukaminsa bayan matsin lamba da ya karu daga jam’iyyarsa ta Labour. Starmer ya sanar da sauka daga kujerarsa ne a cikin wata sanarwa da aka watsa kai tsaye a talabijin a safiyar Litinin. Ya bayyana cewa ya amince jam’iyyar Labour ba ta ganin shi a matsayin […]

Read more