Malaman KASU kimanin 200 ne suka bar jami’ar – ASUU

ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) reshen jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta ce malaman jami’ar kimanin 200, ciki har da furofesoshi ne suka bar jami’ar sakamakon rashin kyawun yanayin aiki da kuma rashin aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya ta ƙulla da ASUU a 2025. Shugaban ASUU-KASU, Dakta Abubakar Abdullahi, ya bayyana haka a wani […]

Read more

Miyagun kwayoyi: NDLEA ta kama mutum 80 a Kano

A mako guda, Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama mutum 80 tare da watsa maboya 16 na masu ta’ammali da miyagun kwayoyi a Jihar Kano. Hukumar ta fara samamen, mai suna “Operation Restore Order” ne daga ranar 10 zuwa 16 ga watan nan na Agusta, inda ta kai farmaki […]

Read more

Tsadar kayan masarufi ta karu a watan Yuli — Gwamnati

Farashin kayayyakin masarufi sun karu a watan Yuli a Najeriya, duk da matakan da Gwamnatin Tarayya ta ɗauka domin bunƙasa samar da kayayyaki a cikin gida, da nufi sanar da sauƙi ga ’yan ƙasa rage kashe kuɗin sarrafa kayayyaki.  Hauhawwar farashin ya haifar da damuwa game da tasirin matakan da gwamnatin ƙasar take ɗauka domin […]

Read more

EU ta ware €1.5m don yaƙar Kwalara a Najeriya

Tarayyar Turai (EU) ta ware Yuro miliyan 2.3m a matsayin tallafin gaggawa ga Najeriya, Kamaru, Chadi da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya domin taimaka musu wajen daƙile cutar zazzaɓin cizon sauro, kwalara. Daga cikin kudin, Najeriya za ta samu Yuro miliyan 1.5, wanda za a yi amfani da shi wajen ƙara yawan jami’an da ke aikin […]

Read more