Labarai

Babban Labari

Kwankwaso ya koma jam’iyyar ADC tare da magoya bayansa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa da ke Kano, inda shuwagabannin jam’iyyar da dimbin magoya bayansa suka hallara domin tarbar sa. Tsohon gwamnan ya kuma buƙaci magoya bayansa […]

Babban Labari

PDP tsagin Wike ta zaɓi sabbin shugabanninta

Jam’iyyar PDP tsagin Mininstan Abuja, Nyesom Wike ta zaɓi Abdulrahman Mohammed a matsayin sabon shugabanta na ƙasa yayin da Samuel Anyanwu ya samu matsayin sakataren jam’iyyar na ƙasa. Mohammed da Anyanwu sun samu kujerunsu ta hanyar masalaha, tare da sauran mambobin kwamitocin jam’iyyar ta ƙasa guda 19 a babban taron jam’iyyar na shekarar 2026 da […]

Babban Labari

Gawuna ya ajiye muƙamin da Tinubu ya ba shi

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar bankin bayar da lamunin gidaje na Najeriya. Sanarwar da tsohon mataimakin gwamnan ya fitar ta nuna cewa ajiye aikin zai fara ne daga gobe Talata, 31 ga Maris, 2026. A […]

Babban Labari

Kwankwaso ya haɗe da Atiku da Obi don yaƙar Tinubu a 2027

A yau ake sa ran madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma Jagoran Jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai koma Jami’yyar adawa ADC a hukumance. A ƙarshen mako Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga NNPP, a daidai lokacin da ’yan adawa ke shirye-shiryen da neman tsara lissafin siyasarsu domin ƙwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed […]

Babban Labari

An sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a Jos

Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a birnin Jos, bayan wani mummunan hari da aka kai a unguwar Rukuba da ke Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa a daren Lahadi. Rahotanni sun bayyana cewa mutane da dama sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata a harin da wasu […]

Babban Labari

Sheikh Pantami Ya Roƙi El-Rufai, Ribadu Da Uba Sani Su Sulhunta A Jana’izar Mahaifiyarsa

Sheikh Dr. Isa Pantami ya buƙaci Malam Nasir El-Rufai da abokan siyasarsa su ajiye saɓanin da ke tsakaninsu, ya yi wannan kiran ne a makabarta yayin binne mahaifiyar El-Rufai, Hajiya Umma, a Abuja. Pantami ya yi wannan kira ne a huɗubarsa a maƙabartar Gudu ranar Lahadi. Ya roƙi shugabanni su fifita haɗin kai tare da tunawa […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai